by
Jamila Mustapha October 10, 2016
Yayin da wasu ke ganin an keta haddin demokradiyya, wasu na ganin cewa kama alkalan Nijeriya da jami'an hukumar DSS suka yi abu ne wanda ya kamata ace an yi sa tuntuni. Toh wai shin da kare demokradiyya da sanya kasar a kan hanyar ci gaba, wanne ya fi muhimmanci?
Menene ra'ayinku a kan wannan al'am...