Wannan zauren zai tattauna irin tsofaffin kalmomin hausa wadanda yanzu ba kowane bahaushe ne ya san su ba saboda zamani. Zai kuma zakulo Sana'o'in mu da al'adu na tun taletale.
Lawan Dalha
Ya Allah Ka sada mu da alkhairan da ke cikin wannan rana; ka tsare mu daga sharri duniya da lahira. #JummaaMubarak
Sumayyat Ibrahim Gambo
17/01/2021
ZAGAYE NA II
Karawa ta 54
RANAR AMINU ABDU NAINNA
1.
Hakuri da Juriya Writers Association
Wakiliya
Maryam Sulaiman
Muhawara
Karatu a kasar waje ya fi inganci
----------------------------------------------
2.
Zamani Writers Association
Wakiliya
Kabir Layuza
Muhawara
Karatu a cikin gida ya fi inganci
Minti 60
khadija Usman
YA ALLAH KA ?ARA ARZIKI DA WADATA,TARE DA ALBARKA GA 'YAN UWA MUSULMI,MASU NIYYAR ALKHAIRI KUMA BA DA HALIN YI ALLAH KA HORE MUSU, WA?ANDA SUKA KASANCE SUNA DA HALIN TAIMAKAWA SUKA YI DOMIN KQ DA KUMA TAUSAYA GA BAYINKA ALLAH YA SAKA MUSU SLDA ALKHAIRI,MUN SAMU LABARIN WASU BAYIN ALLAH SUN BAYAR DA ABINDA ALLAH YA HORE MUSU DAGA CIKIN ABINDA YA WADATA SU DASHI,MUN ISAR DA SA?ON SU GA MABU?ATA SUNJI DA?I TARE DA ZUBDA ?WALLAR FARIN CIKI,YA ALLAH KASA YADDA ?WALLARSU TA ZUBA DA FARIN CIKIN DA SUKA SAMU ALLAH YA DAWWAMAR DA FIYE DASHI A RAYUWAR 'YAN UWA MASU TAIMAKO DOMIN ALLAH BA DAN RIYA BA.
KAIMA IN KANA BU?ATAR TAIMAKAWA ZAKA IYA DA ABINDA ALLAH YA HORE MAKA,SADAKA BATA KA?AN KOMAI ?AN?ANTAR TA.
0448266382
HADIZA USMAN MUHAMMAD
GTBANK
BA BARA BACE KO MAULA,WASU BA'A SAN HALIN DA SUKE CIKI BA,WASU BASU SAN HANYAR DA ZASU KAI KUKANSU BA SAI TA WANNAN HANYAR,IDAN BAKADA HALI KA TAIMAKA KO DA SHARE NE,ALLAH YA GAFARTA MANA YAYI MANA MAGANIN MUSIBA AMIN