Lawan Dalha
Ya Allah Ka sada mu da alkhairan da ke cikin wannan rana; ka tsare mu daga sharri duniya da lahira. #JummaaMubarak
Danladi Haruna
*SAKAMAKON MUHAWARA*
*RANAR MAGAJI DANBATTA (19/01/2021)*
*KARAWA TA 55
FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION:- MAKI= 77
KAINUWA WRITERS ASSOCIATION:- MAKI =76
*KARAWA TA 56
KARAMCI WRITERS ASSC.:- MAKI= 81
MARUBUTA KARE HAKKIN AL'UMMA WRITERS ASSOCIATION:- MAKI= 80
#MuhawararBakandamiya2020
Mustapha musa abu Aisha
#SUNAN ALLAH MAFI GIRMA
*_SUNAN ALLAH MAFI GIRMA YANA CIKIN SURORI GUDA UKU NA ALƘUR'ANI_*
Manzon Allah ﷺ yana cewa:-
*(Sunan Allah mafi girma wanda idan aka roƙesa yana amsawa suna cikin surori guda uku na alƙur'ani, sune surorin BAƘARA da ALI-IMRAAN da ƊAHA)*
@صححه الألباني في,صحيح الجامع - رقم: (979)
▪️ قال رسول الله ﷺ -:
Manzon Allah ﷺ yace:
(Sunan Allah mafi girma yana cikin waɗan nan ayoyi guda biyu:-
Aya ta 163 acikin suratul Baƙara
*{ وَإِلَهُكُمْ إِلَهٌ واحِدٌ لا إِلَهَ إِلَّا هو الرَّحْمَنُ الرَّحِيمُ}*
Da kuma aya ta 2 acikin suratul Ali-imran
*{الم ،اللَّهُ لا إِلَهَ إِلَّا هو الْحَيُّ الْقَيُّومُ}*
@حسنه الألباني في,صحيح الجامع - رقم : (980)
أبو عبد الرحمن القاسم بن عبد الرحمن رحمه الله:
Ɗaya daga cikin manyan Tabi'ai yana cewa:-
Mun yi bincike a cikin suratul Baƙara sai muka sami sunan Allah mafi girma a cikin ayatul kursiyyu cikin faɗar Allah Ta'ala
*{الله لا إله إلا هو الحي القيوم}*
Acikin su suratul Ali-imran kuma farkon surar wato aya ta biyu
*{الله لا إله إلا هو الحي القيوم}*
Acikin suratul Ɗaha kuma faɗin Allah ta'ala
*{و عنت الوجوه للحي القيوم}*
@قال الألباني و هذا إسناد حسن .
***-----------------------------------**
Allah ne mafi sani
Hassan Sahabi
Assalamu alaikum ina yima al'umma na wannan gida fatan alkhairi da Fatar Allah ya bamu wuni lafiya
Lawi Yusuf Maigidan Sama
Sunayen mata kashi 99% duk suna ?arewa ne da ga?ar /tu/. Illa ka?an daga cikinsu kuma suna ?arewa da wasalin /u/ da kuma ga?a /'u/. wasu kuma da wasalin /a/ sai kuma wa?anda suka ?are da wasalin /i/
Ga dai ka?an daga cikin sunayen da suka ?are da ga?ar /tu/a ?arshen sunan kamar haka:
Abidatu
Aishatu
Aminatu
Asiyatu
Atikatu
Bahayuratu
Bara’atu
Bari'atu
Bashamatu
Fadimatu
Falilatu
Faridatu
Hafsatu
Hajaratu
Halimatu
Hannatu
Hariratu
Haulatu
Hindatu
Hurairatu
Ikilimatu
Izzatu
Karimatu
Khadijatu
Kutailatu
Layuzatu
Layyanatu
Libabatu
Maimunatu
Mansuratu
Mariyatu
Marwanatu
Masa'udatu
Mashi?atu
Mulai?atu
Muniratu
Murjanatu
Na'imatu
Nafisatu
Nasmatu
Nusaibatu
Rabiyatu
Rahinatu
Raihanatu
Rayyanatu
Rafi'atu
Rufidatu
Ru?ayyatu
Ruwaidatu
Sa'adatu
Safiyatu
Sakinatu
Salamatu
Salimatu
Saratu
Saudatu
Sawabatu
Sha'awanatu
Shafa'atu
Shamsiyyatu
Silifatu
Subai'atu
Sumayyatu
Ubaidatu
Umaimatu
Umratu
Uzaifatu
Zubainatu
Zubaidatu
Da sauransu
Sai kuma wa?anda suka ?are da /'u/ su ne kamar haka:
Aina'u
Asma'u
Hauwa'u
Baila'u
Hansa'u
Safara'u
Samara'u
Shaima'u
Tashaya'u
Zahara'u
Zurfa'u
Kansa'u
Rumasa'u
Da sauransu.
Sai kuma wa?anda suka ?are da wasalin /i/ kamar a wa?annan sunaye kamar haka:
Firdausi
Ummul-khairi
Ummul-kulthumi
Ummul-sulaimi
Da sauransu.
Sai kuma wa?anda suka ?are da wasalin /u/ wa?anda ga?ar kalmominsu ya bambanta da juna kamar a wa?annan sunaye:
Yuhanasu
Zainabu
Maryamu
Bilkisu
Da sauransu.
Sai kuma wa?anda suka ?are da wasalin /a/ kamar a wa?annan sunaye kamar haka:
Adama
Juwairiyya
Ummu-Salma
Rahila
Da sauransu.
Ba iya wa?annan ne kawai sunayen ba akwai su da dama in ka san wasu kai ma kana iya rubutawa.
*Lawi Yusuf Maigidan Sama*
Bello Ahmadu Alkammawa
Ita Wakar Marigayi Sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero da Marigayi Alhaji Musa Dankwairo ya yi ba ta tsaya ga Sarkin kawai ba, ta hada har da tsarin sarauta kasar, al'adunta, tarihinta da kuma mutanen dake ciki, wakar har tana sanya Kanawa farinciki ta hanyar sanin tarihin su da matsayin su a duniyar jiya da ta shekaranjiya da kuma a yau. Yaran dake tasowa a yau, za su san tarihin su ta saurara Wakar. Marubuta kuwa suna amfani da wakokin Hausa wajen rubuce rubuce musamman wadanda ke da nasaba da tarihi ko sarauta.
ASSALAMU ALAIKUM
Muna son yin zube ban kwarya da kowacce kungiya ta Marubuta,idan kun shirya zaku iya bada wakilanku.
Muna cigiyar kungiyoyin Marubuta gaba dayansu,wannan sako na musamman ne akwai sakon da mu ke son tattaunawa da ku a wannan manhaja...
A wannan sati, a shirinmu na 'Bakonmu Na Mako,' Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad za su tattauna ne tare da Marubuci Mal Bukar Mada, wanda ya na daya daga cikin wadanda suka sabunta 'Dare Dubu Da Daya."
Kuna iya sauke Mahajar Bakandamiya a wannan link...
Kamar kullum, a wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, a cikin shirinsu na 'Bakonmu Na Mako,' za su tattauna tare da wata hazikar marubuciya, Farida Musa SWEERY.
Ku sauke mahajar Bakandamiya a Play Store: https://play.google.com/store/app...
A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Muttaka A. Hassan.
Ku sauke mahajar Bakandamiya a Play Store: https://play.google.com/store/apps/details?id=com....
A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Sadiq Abubakar.
Ku sauke mahajar Bakandamiya a Play Store: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.bak...
A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Saifullah Lawal Imam.
Ku sauke mahajar Bakandamiya a Play Store: https://play.google.com/store/apps/details?id=c...
A cikin shirinsu na ‘Bakonmu Na Mako,’ na wannan satin, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Fatima Ibrahim Garba (Danborno)
Ku biyo a cikin shirin ranar Talata 10 Novemeber in Allah Ya kaimu.
A cikin shirinsu na ‘Filin Bakon Mako’ na wannan satin, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Kamal Muhammad Lawal.
Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 17 Novemeber in Allah Ya kaimu.
A cikin shirinsu na ‘Filin Bakon Mako’ na wannan satin, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Bello Hamisu Ida.
Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 24 Novemeber in Allah Ya kaimu.
A cikin shirinsu na ‘Filin Bakon Mako’ na wannan satin, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Zaidu Ibrahim Barmo, kuma CEO na Mujallar Zauren Marubuta.
Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 1st December 2...
A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Aisha Shafi’i.
Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 8th December 2020 da karfe 7 zuwa 10 na yamma in Allah Y...
A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Zahra Bello Bala.
Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 15th December 2020 da karfe 7 zuwa 10 na yamma agogon...