Mu koyi karatun Al Qur'an Al-Kareem tare da Qari Sheikh Khalifa Al Tunaiji. Surah Al-Mulk (67).
Ku saurari labarin wani jaki da sa, labari na goma sha daya a cikin littafin Magana Jari Ce 1, wanda marigayi Alhaji Abubakar Imam ya rubuta.
Ku saurari ci gaban labarin Yar Sarki daga littafin Taskar Tatsuniyoyi na Uku wanda Dr. Bukar Usman, OON ya wallafa.
Ku saurari ci gaban labarin Dan Auta da 'Yar Gwaggo daga littafin Taskar Tatsuniyoyi na Uku wanda Dr. Bukar Usman, OON ya wallafa.
Ku saurari wakar da Alhaji Musa Dankwairo ya yiwa Sardauna mai taken "Ya Buwai Maza Ahmadu".
Ku saurari ci gaban labarin Gizo da Sarki da kuma labarin Dan Auta da 'Yar Goggo daga littafin Taskar Tatsuniyoyi na Uku wanda Dr. Bukar Usman, OON ya wallafa.
Ku saurari wakar "Ragayar So" na Adamu Hassan Nagudu.
Ku saurari labarin Yarima da Labbi, da kuma labarin Kura da Kurege, har ila yau da labarin Gizo da Sarki daga littafin Taskar Tatsuniyoyi na Uku wanda Dr. Bukar Usman, OON ya wallafa.
Ku saurari wakar mulkin soja na Mamman Gawo Filinge, Niger.