• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Sanarwa
    • Bukukuwa Masu Zuwa
    • Past Events
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Sana'o'i
    • Browse Listings
  • Updates
  • About
  • Abokai(45)

Updates

The post was not added to the feed. Please check your privacy settings.
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Maryam Haruna's post.
    Maryam Haruna → BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Nuraddeen Isma'il:
    Assalamu alaikum. Barkanmu da sake kasancewa wannan rana da shirin baƙon mako ke zuwar muku.
    • #mai rabon ganin badi
    • Mar 23
    • 14 person likes this
    • View all 80 comments
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Sannu Inna Mero
      • Mar 23
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Mun samu salo mu ma
      • Mar 24
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Hauwa'u Muhammad Masha Allah
      • Mar 24
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Jiddah Washah Ma sha Allah, hakika na ji daɗin wannan tattaunawar mai cike da ɗunbin hikima na anfanuwa, ina yi maka bangajiya Nur, jiya Network ne ya ruke ni
      • Mar 24
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Haruna Madallah
      • Mar 24
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail liked Lawan Dalha's post.
    Lawan Dalha shared Lawan Dalha's item.
    • Mar 23
    • 10 person likes this
  • Nura Ismail
    Nura Ismail liked Ummyter Abdallah's post.
    Ummyter Abdallah shared Ummyter Abdallah's event. In sha Allah da misalin karfe bakwai 7:00 tattaunawa da Marubuci Abu Othaimin za ta zo muku a cikin wannan event din. Fatar za ku ba mu hadin kan yiwa bakon tambayoyin da suka dace da shirin
    • Mar 23
    • 10 person likes this
    • Nura Ismail
      Jiddah Washah a ina za ayi hirar?
      • Mar 23
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Haruna Nan
      • Mar 23
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Haruna Assalamu alaikum. Barkanmu da sake kasancewa wannan rana da shirin baƙon mako da ke zuwar muku duk ranar Talata da misalin ƙarfe bakwai na dare. Don jin yanda tattaunawar zata kasance ku biyo mu cikin shirin tare da ni Maryam Haruna.
      • Mar 23
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Latsa hoton zai maidaki cikin event din, anan za a yi. Aka fara za kiga link ta WhatsApp
      • Mar 23
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail liked Maryam Haruna's post.
    Maryam Haruna → BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Nuraddeen Isma'il:
    Assalamu alaikum. Barkanmu da sake kasancewa wannan rana da shirin baƙon mako ke zuwar muku.
    • #mai rabon ganin badi
    • Mar 23
    • 14 person likes this
    • View all 80 comments
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Sannu Inna Mero
      • Mar 23
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Mun samu salo mu ma
      • Mar 24
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Hauwa'u Muhammad Masha Allah
      • Mar 24
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Jiddah Washah Ma sha Allah, hakika na ji daɗin wannan tattaunawar mai cike da ɗunbin hikima na anfanuwa, ina yi maka bangajiya Nur, jiya Network ne ya ruke ni
      • Mar 24
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Haruna Madallah
      • Mar 24
      • -
      • Report
  • Maryam Haruna
    Maryam Haruna is now following Nura Ismail.
    • Mar 23
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Jibrin Adamu Rano's post.
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    DABARUN RUBUTU.
    Shiri na shida.
    ©Jibrin AJR

      ......  more
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    DABARUN RUBUTU.
    Shiri na shida.
    ©Jibrin AJR

      ...  moreDABARUN RUBUTU.
    Shiri na shida.
    ©Jibrin AJR

       Amincin Allah Ya tabbata a gare ku masu biye da mu a wannan shiri na dabarun rubutu. Idan ba mu manta ba wancan satin mun tsaya ne a rauni na uku na labari, wato rarraunan salo. Yau insha Allahu za mu tattauna a kan rauni na huɗu cikin jerin gwanon rauni ko nakasar da labari ke iya samu ya rasa nauyi a sikeli irin na Adabi. Wannan rauni shi ne KUFCEWAR SALO.

       Shin mene ne kufcewar salo? A yayin da ake jan ruwa a rijiya, cikin rashin zato akan samu igiya ta kufce a hannu ta faɗa rijiya ba tare da zaton mai jan ruwan ba, to irin wannan kufcewa a rashin zato na salon labari shi ne dai kufcewar salo a labari. A cikin taƙaitattun kalmomi ana iya cewa kufcewar salo shi ne: Saɓa, ko rashin cika ƙa'idar komai a komai.
        Kamar sauran duka rauni uku da muka yi a baya, shi ma kufcewar salo yana nakasta labari ya rage masa nauyi a sikelin Adabi. Shi ya sa yake da matuƙar muhimmanci ga marubuci, bayan ya gama rubuta labari ya sake nazartarsa ciki da bai don tacewa da tsefe duk abin da yake na kuskure.
        Mu kalli waɗannan misalan ta fuska uku, don sake fahimtar abin da ake nufi da kufcewar salo.

        NA FARKO.
        Ana tsaka da tsuga ruwan sama kamar da bakin ƙwarya aka kira Kamal aka sanar da shi cewa matarsa Farida mai tsohon ciki ta yanki jiki ta faɗi, an ɗauketa an tafi da ita asibiti ranga-ranga rai a hannun Allah. Kamal a kiɗime ya miƙe zunbur daga kan tebur ɗin da suke zaune a rumfar Auduwa mai shayi ya fantsama cikin ruwan, duk da yana jin mutane suna tambayar shi ko lafiya zai fita a wannan ruwa. Bai iya tsayawa amsa musu ba ya nufi gurin da motar shi take a ajiye.
        Tun kafin ya ƙarasa wajen motar ya danna linzamin da yake hannun shi, motar ta ɗan yi wani ƙara daidai lokacin da sakatun ƙofofinta suka ciye. Ya fuzgo ƙofar motar ya afka ciki, ya saka mata ki ya tasheta, bai jira komai ba ya banke ƙofar tare da saka wa motar giya ya fuzgeta da gudu, tayoyinta suka tirji ƙasa suka yi wata irin ƙara gami da tayar da ƙura...

        ABIN LURA:
    Anya kuwa idan ana yin ruwan sama tayoyin mota za su tayar da ƙura? Wajen ƙoƙarin nuna hanzarin Kamal da marubucin yake yi ne har salo ya kufce masa ya rubuta abin da yake ba zai taɓa yuwuwa ba (mota ta tayar da ƙura ana tsaka da yin ruwa).
        Wannan misali ɗaya kenan a cikin irin misalai uku da za mu nazarta a wannan gaɓa ta kufcewar salo. Sai dai gudun kada mu tsawaita rubutun za mu dakata a nan, sauran misalai biyun kuma za mu nazarce su idan muna da rai a sati mai zuwa.
        Yanzu kuma ƙofa a buɗe take, ina son ganin fasahar kowannen mu wajen iya ƙirƙiro na shi misalin na kufcewar salo. Zan ba wa duk wanda misalin na shi ya fi burge ni kyautar katin waya na duk layin da yake so. Don haka a kafta.

    ©Jibrin Adamu Rano....    less
    • #mai rabon ganin badi
    • #Danderun nama
    • #yadda ake fish egg sauce
    • #Krypton
    • #bukin aure
    • #shugabanci a Musulunci
    • #zamantakewar Hausawa
    • Feb 21
    • 22 person likes this
    • View all 48 comments
    • Nura Ismail
      Jibrin Adamu Rano Aikuwa dai.😀
      • Feb 23
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Muttaka A. Hassan Sannunku da ƙoƙari haziƙai 'ya'yan Hazaƙa.
      • Feb 24
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Muttaka A. Hassan Sannu da ƙoƙari abokina Jibrin Adamu Rano, babu shakka wannan darasi ne mai matukar fa'ida da ya dace a ce kowane marubuci ya halarta. Domin tabbas zai ƙaru da ilmi. Allah Ya saka da alkhairi abokina.
      • Feb 24
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Muttaka A. Hassan Akwai wata kubcewar salo mai muni da na taɓa cin karo da ita yayin alƙalancin wata gasa. Farkon marubucin ya buɗe labarin ta hanyar amfani da fuskar ciki (watau marubuci a cikin labari) kwatsam, sai ya dawo ya ci gaba da amfani da fuskar waje. Har...  moreAkwai wata kubcewar salo mai muni da na taɓa cin karo da ita yayin alƙalancin wata gasa. Farkon marubucin ya buɗe labarin ta hanyar amfani da fuskar ciki (watau marubuci a cikin labari) kwatsam, sai ya dawo ya ci gaba da amfani da fuskar waje. Har komawa na yi na sake karantawa na zaci ko ni ne ban lura ba.😀

      A nan, kai tsaye za a fahimci ko dai ganda ta sa marubucin bai sake karanta labarin ba kafin ya turo, ko kuma ba shi da gandar amma yin rubutun a ƙurarren lokaci ya sa ya aiko gudun kada a rufe karɓa.  less
      • Feb 24
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Jibrin Adamu Rano Ai kuwa kamar ka san maudu'in tattaunawar mu ta yau kenan.😀
      • Feb 27
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail liked Jibrin Adamu Rano's post.
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    DABARUN RUBUTU.
    Shiri na shida.
    ©Jibrin AJR

      ......  more
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    DABARUN RUBUTU.
    Shiri na shida.
    ©Jibrin AJR

      ...  moreDABARUN RUBUTU.
    Shiri na shida.
    ©Jibrin AJR

       Amincin Allah Ya tabbata a gare ku masu biye da mu a wannan shiri na dabarun rubutu. Idan ba mu manta ba wancan satin mun tsaya ne a rauni na uku na labari, wato rarraunan salo. Yau insha Allahu za mu tattauna a kan rauni na huɗu cikin jerin gwanon rauni ko nakasar da labari ke iya samu ya rasa nauyi a sikeli irin na Adabi. Wannan rauni shi ne KUFCEWAR SALO.

       Shin mene ne kufcewar salo? A yayin da ake jan ruwa a rijiya, cikin rashin zato akan samu igiya ta kufce a hannu ta faɗa rijiya ba tare da zaton mai jan ruwan ba, to irin wannan kufcewa a rashin zato na salon labari shi ne dai kufcewar salo a labari. A cikin taƙaitattun kalmomi ana iya cewa kufcewar salo shi ne: Saɓa, ko rashin cika ƙa'idar komai a komai.
        Kamar sauran duka rauni uku da muka yi a baya, shi ma kufcewar salo yana nakasta labari ya rage masa nauyi a sikelin Adabi. Shi ya sa yake da matuƙar muhimmanci ga marubuci, bayan ya gama rubuta labari ya sake nazartarsa ciki da bai don tacewa da tsefe duk abin da yake na kuskure.
        Mu kalli waɗannan misalan ta fuska uku, don sake fahimtar abin da ake nufi da kufcewar salo.

        NA FARKO.
        Ana tsaka da tsuga ruwan sama kamar da bakin ƙwarya aka kira Kamal aka sanar da shi cewa matarsa Farida mai tsohon ciki ta yanki jiki ta faɗi, an ɗauketa an tafi da ita asibiti ranga-ranga rai a hannun Allah. Kamal a kiɗime ya miƙe zunbur daga kan tebur ɗin da suke zaune a rumfar Auduwa mai shayi ya fantsama cikin ruwan, duk da yana jin mutane suna tambayar shi ko lafiya zai fita a wannan ruwa. Bai iya tsayawa amsa musu ba ya nufi gurin da motar shi take a ajiye.
        Tun kafin ya ƙarasa wajen motar ya danna linzamin da yake hannun shi, motar ta ɗan yi wani ƙara daidai lokacin da sakatun ƙofofinta suka ciye. Ya fuzgo ƙofar motar ya afka ciki, ya saka mata ki ya tasheta, bai jira komai ba ya banke ƙofar tare da saka wa motar giya ya fuzgeta da gudu, tayoyinta suka tirji ƙasa suka yi wata irin ƙara gami da tayar da ƙura...

        ABIN LURA:
    Anya kuwa idan ana yin ruwan sama tayoyin mota za su tayar da ƙura? Wajen ƙoƙarin nuna hanzarin Kamal da marubucin yake yi ne har salo ya kufce masa ya rubuta abin da yake ba zai taɓa yuwuwa ba (mota ta tayar da ƙura ana tsaka da yin ruwa).
        Wannan misali ɗaya kenan a cikin irin misalai uku da za mu nazarta a wannan gaɓa ta kufcewar salo. Sai dai gudun kada mu tsawaita rubutun za mu dakata a nan, sauran misalai biyun kuma za mu nazarce su idan muna da rai a sati mai zuwa.
        Yanzu kuma ƙofa a buɗe take, ina son ganin fasahar kowannen mu wajen iya ƙirƙiro na shi misalin na kufcewar salo. Zan ba wa duk wanda misalin na shi ya fi burge ni kyautar katin waya na duk layin da yake so. Don haka a kafta.

    ©Jibrin Adamu Rano....    less
    • #mai rabon ganin badi
    • #Danderun nama
    • #yadda ake fish egg sauce
    • #Krypton
    • #bukin aure
    • #shugabanci a Musulunci
    • #zamantakewar Hausawa
    • Feb 20
    • 22 person likes this
    • View all 48 comments
    • Nura Ismail
      Jibrin Adamu Rano Aikuwa dai.😀
      • Feb 23
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Muttaka A. Hassan Sannunku da ƙoƙari haziƙai 'ya'yan Hazaƙa.
      • Feb 24
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Muttaka A. Hassan Sannu da ƙoƙari abokina Jibrin Adamu Rano, babu shakka wannan darasi ne mai matukar fa'ida da ya dace a ce kowane marubuci ya halarta. Domin tabbas zai ƙaru da ilmi. Allah Ya saka da alkhairi abokina.
      • Feb 24
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Muttaka A. Hassan Akwai wata kubcewar salo mai muni da na taɓa cin karo da ita yayin alƙalancin wata gasa. Farkon marubucin ya buɗe labarin ta hanyar amfani da fuskar ciki (watau marubuci a cikin labari) kwatsam, sai ya dawo ya ci gaba da amfani da fuskar waje. Har...  moreAkwai wata kubcewar salo mai muni da na taɓa cin karo da ita yayin alƙalancin wata gasa. Farkon marubucin ya buɗe labarin ta hanyar amfani da fuskar ciki (watau marubuci a cikin labari) kwatsam, sai ya dawo ya ci gaba da amfani da fuskar waje. Har komawa na yi na sake karantawa na zaci ko ni ne ban lura ba.😀

      A nan, kai tsaye za a fahimci ko dai ganda ta sa marubucin bai sake karanta labarin ba kafin ya turo, ko kuma ba shi da gandar amma yin rubutun a ƙurarren lokaci ya sa ya aiko gudun kada a rufe karɓa.  less
      • Feb 24
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Jibrin Adamu Rano Ai kuwa kamar ka san maudu'in tattaunawar mu ta yau kenan.😀
      • Feb 27
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Danladi Haruna's post.
    Danladi Haruna → MARUBUTA:
    *SAKAMAKON MUHAWARA*

    *RANAR FARFESA IBRAHIM YARO YAHAYA...  more*SAKAMAKON...  more
    Danladi Haruna → MARUBUTA:
    *SAKAMAKON MUHAWARA*

    *RANAR FARFESA IBRAHIM YARO YAHAYA...  more*SAKAMAKON MUHAWARA*

    *RANAR FARFESA IBRAHIM YARO YAHAYA (29/01/2021)*

    KARAWA TA 61

    Potiskum Writers Association: MAKI = 88

    Hazaka Writers Association: MAKI = 87



    *KARAWA TA 62

    First...    
    • #MuhawararBakandamiya2020
    • Jan 30
    • 14 person likes this
    • View all 16 comments
    • Nura Ismail
      Amrah Auwal Ma shaa Allah! Congratulations all
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Hadiza Isyaku Taya murna gare mu baki ɗaya, musamman Potiskum, da kuma Haƙuri da juriya. \n\nMuna tayaku murnar samun wannan nasara
      • Jan 30
      • -
      • 4 like this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Rahmatu Lawan Masha Allah, muna taya masu nasara murna.
      • Jan 30
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      amyra gwadabe Alhamdulillah Masha Allah muna taya junan mu murna ,Allah yasa mu amfana
      • Jan 30
      • -
      • 3 like this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Lawan Dalha Mashaa Allah, muna taya ku murna.
      • Jan 30
      • -
      • 6 like this
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Jibrin Adamu Rano's post.
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    KU'U;
    MAI FARCE SHI YAKE SUSA:
    Marubuci shi yake da hannun sosa zuciyar al'umma ya sanya ta rawa "SAI NA AURI MIJIN NOVEL" kai daga ji ka san tasirin marubuci ya yi aiki a nan, ya hautsina zukatan...  more
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    KU'U;
    MAI FARCE SHI YAKE SUSA:
    Marubuci shi yake da hannun sosa zuciyar al'umma ya sanya ta rawa "SAI NA AURI MIJIN NOVEL" kai daga ji ka san tasirin marubuci ya yi aiki a nan, ya hautsina zukatan 'yan matan da suke karanta labarai, yanzu kowacce budurwa...  moreKU'U;
    MAI FARCE SHI YAKE SUSA:
    Marubuci shi yake da hannun sosa zuciyar al'umma...    
    • Jan 30
    • 21 person likes this
    • View all 58 comments
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Aiki da hankali...\nMe ya sa 'yan suka nemi waɗannan dattawa su shigo cikinsu? Ko kuwa waɗannan dattawa su ne bisa raɗin kansu suka fara shirin fim? Amsa tasirin rubutu ya fi na fim, shi ya sa ma yan fim suka zo da ƙoƙon bararsu wajen...  moreAiki da hankali...\nMe ya sa 'yan suka nemi waɗannan dattawa su shigo cikinsu? Ko kuwa waɗannan dattawa su ne bisa raɗin kansu suka fara shirin fim? Amsa tasirin rubutu ya fi na fim, shi ya sa ma yan fim suka zo da ƙoƙon bararsu wajen marubuta.\n\nDuk wanda na ba ki misali da shi farfesa ne kuma ba na adabi ba. Kuma da bakinsu suka ce tasirin karance-karance ne ya...    
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Zeetty Sulaiman Kuma abinda za a rubutashi a littafi ya yi tasiri a film ba za a iya nunawa ba.
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Hhhhh chai!!!
      • Feb 1
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Hhhhhh kam
      • Feb 1
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Chai \uD83D\uDE02\uD83D\uDE02
      • Feb 1
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Maryam Mohammed (Maman baby)'s post.
    Maryam Mohammed (Maman baby) → MARUBUTA:
    POST_4

    Na san idan ba na tuna muku ba mantawa za ku yi na da cewa saurin tasirin fim abu ne daɗaɗɗe a duniya kamar yadda malaman Tarihi na addini suka tabbatar da faruwar hakan akan 'ya'ya biyun da Annabi Adam...  more
    Maryam Mohammed (Maman baby) → MARUBUTA:
    POST_4

    Na san idan ba na tuna muku ba mantawa za ku yi na da cewa saurin tasirin fim abu ne daɗaɗɗe a duniya kamar yadda malaman Tarihi na addini suka tabbatar da faruwar hakan akan 'ya'ya biyun da Annabi Adam ya fara haifa. Inda takaddama ta sanya...  morePOST_4

    Na san idan ba na tuna muku ba mantawa za ku yi na da cewa saurin tasirin fim abu ne daɗaɗɗe a duniya kamar yadda malaman Tarihi na addini suka tabbatar da faruwar hakan akan 'ya'ya biyun da Annabi Adam ya fara haifa. Inda takaddama ta sanya gudan ya kashe ɗan uwansa kuma ya rasa ya zai yi da gawar sai Allah (S.W.T) ya turo masa tsuntsaye inda suka yi fim ɗin wannan taƙaddamar da yayi da ɗan uwan nasa ta hanyar kwaikwayon yadda abin ya...    less
    • Jan 30
    • 32 person likes this
    • View all 45 comments
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Hhhhhhh! Ni fa so na yi ki kawo abin da suka ce kowa ya gani, kin hutar da mu. Amma kin koma duk inda za ki je malaman musulunci babu wanda ya ce \"Halal ne yin fim\" da wannan lafazin ba za ki samu hakan ba. Sai dai ki an ce babu laifi a kalli wanda ake...  moreHhhhhhh! Ni fa so na yi ki kawo abin da suka ce kowa ya gani, kin hutar da mu. Amma kin koma duk inda za ki je malaman musulunci babu wanda ya ce \"Halal ne yin fim\" da wannan lafazin ba za ki samu hakan ba. Sai dai ki an ce babu laifi a kalli wanda ake domin koyar addini ko mu'amala. Kuma kai tsaye sun haramta nanaye. Ki je ki dufa Nurun Alal Darbi.  
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Mohammed (Maman baby) Ahab! Me aka yi kenan? Ka fadi sunan inda ka dauko taka hujjar kai ma na fada maka inda na samo tawa a hakan kuma kana inkari. Bukatar hakan zan yi ta ne idan masu girma alkalai ba su gamsu ba don tabbatarwa amma ba wai don kai ka fada ba tunda nima ban...  moreAhab! Me aka yi kenan? Ka fadi sunan inda ka dauko taka hujjar kai ma na fada maka inda na samo tawa a hakan kuma kana inkari. Bukatar hakan zan yi ta ne idan masu girma alkalai ba su gamsu ba don tabbatarwa amma ba wai don kai ka fada ba tunda nima ban matsa maka da lalle sai ka kawo min ba. Bugu da kari, yi ma hakan ma ba saukar ka zai yi daga dokin son zuciyar da ka hau ba.  
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Mohammed (Maman baby) Fayyace maka abin nayi daki-daki na fito maka a mutum tunda kai a tunaninka za ka iya wata kumbiya kumbiyar badda bami
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Maryam Mohammed (Maman baby) Ji wata shiriritar kuma! Yo idan haka ne na kwaso littattafan addinin na zuba miki mana mu gani, idan akwai abinda zai sauya a tare dake.
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Wow
      • Feb 1
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Jibrin Adamu Rano's post.
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    TSINI
    Assalamu alaikum alƙalai, shugabanni, abokan muhawara da kuma masu bibiya. Sunana Jibrin Adamu daga ƙungiyar Hazaƙa Writers.

    Na...  more
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    TSINI
    Assalamu alaikum alƙalai, shugabanni, abokan muhawara da kuma masu bibiya. Sunana Jibrin Adamu daga ƙungiyar Hazaƙa Writers.

    Na sake bayyana gaba gare ku cikin wannan muhawara don kare ƙudirina cewa, "Karanta littafi ya fi tasiri wajen sauya...  moreTSINI
    Assalamu alaikum alƙalai, shugabanni, abokan muhawara da kuma masu bibiya. Sunana Jibrin Adamu daga ƙungiyar Hazaƙa Writers.

    Na sake bayyana gaba gare ku cikin wannan muhawara don kare ƙudirina cewa, "Karanta littafi ya fi tasiri wajen sauya...    less
    • Jan 30
    • 24 person likes this
    • View all 50 comments
    • Nura Ismail
      Hadiza Isyaku Tabbas Malam Nura. Kuma wasu da aka nuna musu, ba abinda nunawar ta jawo musu sai bala'i. \n\nAbu Jahal wace irin Hujja ce bai gani ba, amma da yake Allah ya qaddara kafuri zai mutu, bai yi Imani ba.
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Gimbiya Rahma Da kyau
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Lallai ba gaskiya kike nema ba, domin hujjar a kanki take aiki. Duk wanda bayanai gamsashshe bai sa ya yarda da abu ba, to dama ƙarya yake ba wai fahimta ce bai yi ba.
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Annabi Nuhu da ya damu sai an nuna wa mutanensa hujja sai Allah Ya ce, \"Babu wanda zai yi imani a mutanenka (ko da an nuna musu) sai wanda dama can ya yi imani. Don haka kada ka damu da abin da suke yi\". Hud aya ta 36
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Annabi Musa ma haka Allah ya faɗa a kansa (Yunus :73).\nNajjashi sarkin habasha an karanto masa tarihin Nana Maryam a cikin Alƙur'ani take ya musulunta. Kin ga ashe karatu ya fi tasiri bai wai neman sai ka ga komai. Sun ce a nuna musu Allah saboda sun...  moreAnnabi Musa ma haka Allah ya faɗa a kansa (Yunus :73).\nNajjashi sarkin habasha an karanto masa tarihin Nana Maryam a cikin Alƙur'ani take ya musulunta. Kin ga ashe karatu ya fi tasiri bai wai neman sai ka ga komai. Sun ce a nuna musu Allah saboda sun san abu ne da ba zai yiwu ba. Kenan kin ga idan an kasa to shi kenan an hutar da su. Tabarmar kunya ce, wanda Hausawa suka ce da hauka ake naɗe ta. Don haka malama abin da kika kawo ba shi da muhalli a nan.  
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Jibrin Adamu Rano's post.
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    YUBI;
    DA BA A SAN ASALIN BELBELA BA SAI TA CE DAGA MADINA TAKE:
    Su kansu masu shirya fina-finan tasirin littafi da karatu ne ya samar da su. Irin yadda  HANKAKA YAKE MAYAR DA ƊAN WANI NA SHI haka su ma suke mayar da littafi...  more
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    YUBI;
    DA BA A SAN ASALIN BELBELA BA SAI TA CE DAGA MADINA TAKE:
    Su kansu masu shirya fina-finan tasirin littafi da karatu ne ya samar da su. Irin yadda  HANKAKA YAKE MAYAR DA ƊAN WANI NA SHI haka su ma suke mayar da littafi fim. Duk wani fim to an...  moreYUBI;
    DA BA A SAN ASALIN BELBELA BA SAI TA CE DAGA MADINA TAKE:
    Su kansu masu shirya fina-finan tasirin littafi da karatu ne ya samar da su. Irin yadda  HANKAKA YAKE MAYAR DA ƊAN WANI...    
    • Jan 30
    • 22 person likes this
    • View all 45 comments
    • Nura Ismail
      Hadiza Isyaku Kuma batun karatu ma, zamani ya zo da wasu ke koya karatu ta fayafan bidiyo. \n\nNa yi irin wannan karatun, amma wallahi Tallahi ban fahimtar komi, har sai na kwafi soft copy ɗin karatun a littafina, da yake bayan bidiyon akwai shi a rubuce, sai mutum...  moreKuma batun karatu ma, zamani ya zo da wasu ke koya karatu ta fayafan bidiyo. \n\nNa yi irin wannan karatun, amma wallahi Tallahi ban fahimtar komi, har sai na kwafi soft copy ɗin karatun a littafina, da yake bayan bidiyon akwai shi a rubuce, sai mutum ya sauke a waya. \n\nToh ni in kalleshi a rubucen ma wahala yake bani saboda hasken screen, amma da na kwafa, kai ina cikin kwafa ma nike gane karatun. \n\nKuma wani abu ma, shi wannan bidiyon zai wuce, saboda zasu...    
      • Jan 30
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Da ni da ke, da malam \u018Aanladi (ɗaya daga cikin alƙalai) Hausa muka karanta a makarantunmu na boko? Ya aka yi muke rikiɗe muke rubutun Hausa har al'umma suke karantawa? Amsa tasirin karatun littafan magabatanmu.
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Nura Ismail Hhhhhh! Wallahi kin ba ni dariya, ke da kanki kin zaɓi yin rubutu a kan yi fim, amma kuma kina so mu yarda fim ne ya fi sauya rayuwarmu. Yo ai ke kanki hujja ce a kan cewa karatun littafi ya fi fim.
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Zeetty Sulaiman @Nura lamarin nan a bayyane ya ke, tasirin rubutu lamarine mai girma.
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Bala Danfulani Wallahi Hajiya kin burge ni!
      • Jan 31
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Jibrin Adamu Rano's post.
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    ƊUHU;
    Wani mawaƙi yana cewa "ONE TO TELL TEN, TEN TO TELL OTHERS" Abin da yake nufi shi ne 'Mutum ɗaya ya faɗa wa mutum goma, su kuma goman su faɗa wa wasu.' Wannan azancin na shi kaitsaye tasirin karatu yake nuna...  more
    Jibrin Adamu Rano → MARUBUTA:
    ƊUHU;
    Wani mawaƙi yana cewa "ONE TO TELL TEN, TEN TO TELL OTHERS" Abin da yake nufi shi ne 'Mutum ɗaya ya faɗa wa mutum goma, su kuma goman su faɗa wa wasu.' Wannan azancin na shi kaitsaye tasirin karatu yake nuna mana.
    Malami ɗaya ne zai karantar...  moreƊUHU;
    Wani mawaƙi yana cewa "ONE TO TELL TEN, TEN TO TELL OTHERS" Abin da yake nufi shi ne 'Mutum ɗaya ya faɗa wa mutum goma, su kuma goman su faɗa wa wasu.' Wannan azancin na shi...    
    • Jan 30
    • 26 person likes this
    • View all 47 comments
    • Nura Ismail
      Nana Aicha Hamissou Madalla da ku hazikai\uD83D\uDC83\uD83C\uDFFB\uD83D\uDC83\uD83C\uDFFB\uD83D\uDC83\uD83C\uDFFB
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Amina Muhammad Hahahaha sannu fa
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Bala Danfulani A nan fa hujjarsa tana da maki gaskiya.
      • Jan 31
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Hhhhhh kwarkwata ko
      • Feb 1
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Ummyter Abdallah Hhhh ikon Allah
      • Feb 1
      • -
      • Report
  • Hadiza Isyaku
    Hadiza Isyaku is now following Nura Ismail.
    • Jan 30
  • Nura Ismail
    Nura Ismail is now following Hadiza Isyaku.
    • Jan 30
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Princess Ayshatou's post.
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    2-Mulkin gargajiya yana kula ƙwarai da kyawawan ɗabi'u na al'ada da addini. Wanda tarbiyyar matasa abin kula ce ƙwarai wajen bin iyaye, saɓanin siyasa da kan raba ma matasa kayan maye da tafiya tare da assasa...  more
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    2-Mulkin gargajiya yana kula ƙwarai da kyawawan ɗabi'u na al'ada da addini. Wanda tarbiyyar matasa abin kula ce ƙwarai wajen bin iyaye, saɓanin siyasa da kan raba ma matasa kayan maye da tafiya tare da assasa ta'addanci. Allah wadarai naka ya...    
    • Jan 29
    • 17 person likes this
    • View all 19 comments
    • Nura Ismail
      Chamsiya Laouali Rabo Har ma in ta kai ta kawo suyi fada tsakanin su
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Deleted Member Allah dai ya biyaki kin sosamin inda yakemin kaikayi
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Kinada abin dariya Karatun da ma ake bayarwa ai yanzu sun hana.Yar uwa.\n\nWai adult education aradu kin saba lamba.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Babu karya.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Amin ashe duk mune.\uD83E\uDD23
      • Jan 29
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Princess Ayshatou's post.
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    1-A zamanin mulkin gargajiya, bamu da kotuna, amma suna iyakar ƙoƙarinsu wurin kamanta gaskiya da adalci, talakawan da suke mulka suna farin ciki da mulkarsu da ake. Taya kuke tunanin zamu manta da alkhairansu? Da kamar...  more
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    1-A zamanin mulkin gargajiya, bamu da kotuna, amma suna iyakar ƙoƙarinsu wurin kamanta gaskiya da adalci, talakawan da suke mulka suna farin ciki da mulkarsu da ake. Taya kuke tunanin zamu manta da alkhairansu? Da kamar wuya, a dafa kaza a jefar....  more1-A zamanin mulkin gargajiya, bamu da kotuna, amma suna iyakar ƙoƙarinsu wurin kamanta gaskiya da adalci, talakawan da suke mulka suna farin ciki da mulkarsu da ake. Taya kuke tunanin zamu manta da alkhairansu? Da kamar wuya, a dafa...    less
    • Jan 29
    • 18 person likes this
    • View all 24 comments
    • Nura Ismail
      Fatima Lawal @Maryam suleiman hhhh kin bani dariya tabbas akwai kotu amma sam babu adalci sau nawa aka yi a murɗe wa talaka haƙƙinsa in har ɗayan mai kuɗi ne. Shin ko cigaba a wajenku yana nufin a ƙarawa mai ƙarfi ƙarfi,a ƙara wa talaka ƙunci?
      • Jan 29
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Deleted Member Maganarki dutse
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Bari na tambayeki kina ina aka kama yan boko haram amma aka ce kasar waje za a kaisu wai sun shiryu.\n\nDan ta'adda komai tubansa ai na mazuru ne.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou A'a kam.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Jinjina.
      • Jan 29
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail commented on Princess Ayshatou's post.
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    Mulkin gargajiya: Mulki ne na sarakunan gargajiya da muka gada tun kaka da kakanni, da ake gado ko kuma a ɗauko malamai masana addini su mulki jama'a. Mutane ne masu gaskiya, adalci da rikon amana. Ba kamar ƴan siyasa,...  more
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    Mulkin gargajiya: Mulki ne na sarakunan gargajiya da muka gada tun kaka da kakanni, da ake gado ko kuma a ɗauko malamai masana addini su mulki jama'a. Mutane ne masu gaskiya, adalci da rikon amana. Ba kamar ƴan siyasa, masu baki biyu ba.Taron na ayya,...  moreMulkin gargajiya: Mulki ne na sarakunan gargajiya da muka gada tun kaka da kakanni, da...    
    • Jan 29
    • 19 person likes this
    • View all 16 comments
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Shakka babu.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Ina za ki sansu lokacin duniya na zaune kalau.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Koda siyasa ta zo ta tarar da muna rayuwa cikin walwala da jin dadi, komai ya yalwata a garemu.\n\nKe yanzu har wani yanci gareki a matsayinki na yar najeriya.\nGaskiya ki sake lale.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      MHISS PINKISH Leemart exactly wannan maganar Taki akwai kamshin gaskiya acikin ta saboda a da bama asan wayannan abubuwan ba
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Hakkun zamani ne ya canza tare da gurbatattu masu mulkin siyasa.
      • Jan 30
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail liked Princess Ayshatou's post.
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    6. Masu mulkin gargajiya a koda yaushe da'awarsu ba ta wuce haɗin kai, domin sanin muhimmancinsa a ƙasa.
    Hadisi ma ya faɗa mana cewa, "Rarrabewa azaba ce".
    Saɓanin masu mulkin siyasa burinsu bai wuce su tada zaune......  more
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    6. Masu mulkin gargajiya a koda yaushe da'awarsu ba ta wuce haɗin kai, domin sanin muhimmancinsa a ƙasa.
    Hadisi ma ya faɗa mana cewa, "Rarrabewa azaba ce".
    Saɓanin masu mulkin siyasa burinsu bai wuce su tada zaune...  more6. Masu mulkin gargajiya a koda yaushe da'awarsu ba ta wuce haɗin kai, domin sanin...    
    • Jan 29
    • 20 person likes this
    • View all 16 comments
    • Nura Ismail
      Fatima Lawal @Maryam Ipteen kina bani dariya ƙwarai,wai wani \u01B4an ci kike magana ne?,bayan har yanzu muna cikin kuka da yunwa,wai shin cigaban da ku ke nufi a ƙarawa mai ƙarfi ƙarfi ne?
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Nana Aicha Hamissou Zancenki hakkun ne sistona \uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Deleted Member Da gargadinsu kullum a zauna lapia a so juna a guda tare a tsira tare a guji ta'anmali da miyagun kwayoyi sabanin yan siyasa amsu gaba da wayannnan abubuwan
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Nagode\uD83D\uDE0D
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Sune ummul haba'isin lalacewar tarbiyyarmu.
      • Jan 29
      • -
      • Report
  • Nura Ismail
    Nura Ismail liked Princess Ayshatou's post.
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    Mulkin gargajiya: Mulki ne na sarakunan gargajiya da muka gada tun kaka da kakanni, da ake gado ko kuma a ɗauko malamai masana addini su mulki jama'a. Mutane ne masu gaskiya, adalci da rikon amana. Ba kamar ƴan siyasa,...  more
    Princess Ayshatou → MARUBUTA:
    Mulkin gargajiya: Mulki ne na sarakunan gargajiya da muka gada tun kaka da kakanni, da ake gado ko kuma a ɗauko malamai masana addini su mulki jama'a. Mutane ne masu gaskiya, adalci da rikon amana. Ba kamar ƴan siyasa, masu baki biyu ba.Taron na ayya,...  moreMulkin gargajiya: Mulki ne na sarakunan gargajiya da muka gada tun kaka da kakanni, da...    
    • Jan 29
    • 19 person likes this
    • View all 16 comments
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Shakka babu.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Ina za ki sansu lokacin duniya na zaune kalau.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Koda siyasa ta zo ta tarar da muna rayuwa cikin walwala da jin dadi, komai ya yalwata a garemu.\n\nKe yanzu har wani yanci gareki a matsayinki na yar najeriya.\nGaskiya ki sake lale.
      • Jan 29
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      MHISS PINKISH Leemart exactly wannan maganar Taki akwai kamshin gaskiya acikin ta saboda a da bama asan wayannan abubuwan ba
      • Jan 30
      • -
      • Report
    • Nura Ismail
      Princess Ayshatou Hakkun zamani ne ya canza tare da gurbatattu masu mulkin siyasa.
      • Jan 30
      • -
      • Report
View More
Loading ...

About

Personal Information

  • Cikakken Suna Nura
  • Jinsi ko Nau'i Na miji
  • Ranar Haihuwa August 17, 1991
  • Takaitaccen Bayani Nagarta ita ke jagoranci wajen samun martabawa daga al'umma.

Contact Address

  • Sunan Gari sabuwar gandu
  • Karamar Hukuma kumbotso
  • Jaha kano
  • Kasa Nigeria

Abokai

  • Bakandamiya GORON JUMMA'A BA A YIN WUTRI BIYU A DARE DAYA Tambaya: Assalamu alaykum, Malam don Allah Malam amma naji wasu sunce wai idan mutum yayi wuturi a lokacin da ya yi sallan tarawi, toh wai idan zai yi nafila a cikin dare zai kara raka'a daya ya cika wuturin da ya yi da sallah tarawi. shine nake neman karin bayani plxx malam. Amsa: Wa alaikum assalam, Annabi S. A. W. yana cewa ba a wutiri biyu a dare daya, Na'am akwai malaman da suka faɗi siffar da ka ambata, saboda in ka yi hakan zai zamar da waccan ta farkon shafa'i, tun da wutiri daya ake yi a dare. Amma abin da yafi shi ne ko dai barin wutirin tare da liman ko kuma in ka san za ka sake wata sallar daren In liman ya yi sallama kai sai ka tashi ka karo wata raka'ar don ta zama shafa'i kai a wurinka kafin ka yi sallama ,, wannan zai sanya ya zama ba ka yi wutiri ba a lokacin Annabi S. A. W. yana cewa: "Ku sanya sallarku ta karshe da daddare wutiri". Allah ne mafi sani. Amsawa: Dr Jamilu Zarewa 07/06/2017
  • Rahmatu Lawan Barka da jumma’a ‘yan uwa. Allah Ya sada mu alkhairan da ke cikinta!
  • Lawan Dalha Hello
  • Danladi Haruna *SAKAMAKON MUHAWARA* *RANAR MAGAJI DANBATTA (19/01/2021)* *KARAWA TA 55 FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION:- MAKI= 77 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION:- MAKI =76 *KARAWA TA 56 KARAMCI WRITERS ASSC.:- MAKI= 81 MARUBUTA KARE HAKKIN AL'UMMA WRITERS ASSOCIATION:- MAKI= 80 #MuhawararBakandamiya2020
  • Lubbatu Maitafsir 9 down. Alhamdulillah alaa ni’matil islam.
  • Kamala Minna ME YA SA...? Na kasa fahimtar cukumurɗar nan, lamarin yana raunata min lissafi sosai. Akwai mazaje da yawa da suke yiwa mace kallo wata maras tunani da lissafi a cikin rayuwarta. Bata da iko ko alfarma a fannin a yi shawara da ita,ko a zauna da ita cikin wani zance ko lamari da ya jirkice ake neman mafita. Sai kaji ana cewa bata da lissafi ko shawarar da za ta bayar har anyi amfani dashi, domin bata san kanta ba, shiririta kawai zata yiwa mutane. Ba abin takaici da ciwon rai, sai Mazaje da suke yiwa matansu kalar fahimtar nan, sai ka ji namiji na cewa ba zai nemi shawara da matarsa ba, mace ce ita kanta bata san kanta ba shiririta za ta yi masa. Na kasa fahimtar tunanin mazajen nan. Shin mace ita ba mutum bane ko kuwa bata da zuciya da kwanyar da za ta yi tunani da ita ce?. Shin namiji ne kawai mai hangen nesa da sanin ya kamata ko ya ya? Na kasa fahimtar gangan ɗin nan. Lissafin mace da namiji na sani ba ɗaya bane na amshi Farillar nan. Amma mai yasa ba za ake yi musu adalci ba wajan ba su dama a cikin neman mafita? wannan tauye haƙƙi ne da mai da mace ta ji a ranta ita ba wata bace hakan kuma damuwa ce da ke sanya ciwuka masu girma a zuciyar mace. Don Allah ake adalci Kamar yadda ake ganin mace bata cancanta da lissafin neman mafita ba, to haka shima namiji. Akwai mazajen da tunaninsu in aka sanya shi a sikile wallahi Allah ko an amshe shi a matsayi mafita faɗuwa za ayi warwas macen da aka raina sai ka ga ita nata da aka mai kallon hadarin kaji ya yi amfani. Kalmar Wasu Mazan da wasu matan ya kamata ace ana ado dashi wajan yanke hukunci ba wai ayi jam'u wanjan faɗin MATA ba hakan rashin adalci ne. Matarka fa sirrin kace duk yadda za kayi saɓa-ta juya-ta sunanta ba zai taɓa canzawa a sirrinka ba. Ya kamata ake adalci. An san ba duka aka taru aka zama ɗaya ba, don haka ake saka kalmar 'Wasu' a duk abinda za ayi in har ana son adalci. Zama kayi nazari da tunanin wani duhu da ka shiga tare da iyalinka ba karamar shakuwa da girmamawa da sanya zukatan iyalan naka alfahari hakan ke yi ba, don Allah ake duba ana saran bakin gatari. Ɗiya mace daraja ce da ita, girma ne da ita, in ka kira mace duk mara lissafi kana da uwa fa ita a wani mataki zaka ajje ta?🤔 Allah ya kyauta. KamalaMinna.
  • Ummyter Abdallah Madam din Dana kewa aiki jiya ta aikeni na sayo mata semo 2kg,danaje shagon sai na tarar sai 1 kg,so na dawo ban sayo ba shine tace min ni Wawa ne bana amfani da hankalina na sayo 1kg guda biyu ya zama 2kg Kennan idan an hada,na bata hakuri dai ta hakura,yau kuma tace na sayo mata slippers number 8,danaje babu sai lamba 4 shine na sayo lamba 4 guda biyu,na kawo batace komai ba Naga tana hada mini kayana cikin jaka,shine nake tambaya ko wanki zatayimin koko daki zata canjamin🤪🤪🤪
  • Madu AD Allah Ya dawo da mu.
  • Jannat Qurratul-ayn MAZA. Almustapha Adam Muh'd Zaharaddeen Nasir Muttaƙa A Hassan Ɗanladi Haruna Mukhtar Musa Ƙaramin Ado Ahmad gidan Dabino MON MATA. Balkisu Muhammad Garkuwa Sumayyat Ibrahim. Zahra BB Fulani Ɓingel(Ummyter) Ummi Tasi'u (Zee aflam)
  • Hadiza Isyaku KO RUWA NA GAMA BA KI: BABI NA GOMA SHA HUDU Rubutawa: Hadiza Isyaku HAZAKA WRITERS ASSOCIATION ****** "Na amince" Jummai ta faɗa, ba tare da ta yi tunani akan wahalar da ke cikin ciyar da kai ba, ita dai tunda ta samu wurin zama, toh duk abin da kuma zai biyo baya a ganinta ba matsala bane. Ɗakin da tshohuwar ta fito ta nuna mata "Toh ga ɗaki nan ki shigar da kayanki a ciki". Cike da jin daɗi Jummai ta ɗauki jakarta ta nufi ɗakin, kafin ta shiga ɗaya daga cikin matan uku ta miƙe, tare da fara maganar da dole Jummai ta dakata da shiga ɗakin. "Haba Yakumbo! kawai sai ki kama cewa ta shigar da kayanta, ba tare da kin bincika me ke ciki ba, don Allah kada ki zama sanadin shigarmu cikin wani halin, ki barmu mu ji da wanda ya ishe mu". Jummai bata ji haushin maganar matar ba, don ko ita ce sai ta yi fin haka, tunda duniyar a lalace take. Aje jakar kayan ta yi, tare da duƙawa ta zazzage ledar magunguna "Wannan ledar magani ne na ɗana, bai da lafiya", cikin karyayyar murya ta yi maganar bayan ta ɗago. "Toh saura jakar, itama ki buɗe ta a gani", wata kuma a cikin matan ta ce haka. Jiki a mace ta jawo jakar zata buɗe, "Ke rufe jakarki, ki shiga da ita ciki", Yakumbo ta faɗa tana kallon su. Hayayyaƙo ma Yakumbo suka yi ba tare da sun yi la'akari da tsufanta ba, kowa da maganar da take faɗi, sabo da rashin kunyarsu ce ta ce "Ku dai kuka sani, kuma tunda dai ba a kanku zata zauna ba ai shikenan". Duƙawa ta yi ta kwashe ma Jummai maganin, ita kuma ta ɗauki jakar suka shiga ɗakin a tare. Ɗaki ne madaidaici, wanda daga saman rufinsa zaka iya hango sararin samaniya ta wasu ƴan hudoji. Ƙasan simintin kuwa duk ya gurgure. A gefe kuma katifa ce da wasu ƴan ƙullin kaya a kanta, sai kuma tabarma shimfiɗe da kuma randar ruwa. Ajiyar zuciya Jummai ta sauke lokacin da ta gama ƙare ma ɗakin kallo, domin ko da bukkarta take a lalace toh tafi wannan ɗakin daraja. "Lallai da sauran rina a kaba" ta faɗa a ranta. Katse mata tunani Yakumbo ta yi da faɗin "Kin ga ɗakin kamar kango ko?". Murmushi ta ƙaƙaro "A'a" Kai Yakumbon ta ɗan gyaɗa "Toh ga katifa nan ke da yaronki". Jummai ta ce "Toh ku kuma fa", don ta lura katifar ta Yakumbon ce. Yakumbo ta ce "Kada ki ji komai jikata". Godiya Jummai ta yi mata, gefen katifar ta aje kayanta, sannan ta kwanto Ahamad daga goyon, zaunawa ta yi ta fara bashi Mama, ita kuma Yakumbo ta fita wurin sauran matan tana musu nasiha akan ba'a haka, tunda su ma gidannan wani ne ya ji tausayin su ya ce su zauna, bai kamata ba don wani ya zo su riƙa wulaƙanta shi. Cewa suka yi tunda dai ɗakinta ne can ta matse musu. Cikin ɗakin Yakumbo ta dawo, bisa tabarma ta zauna tana fuskantar Jummai da ke ba yaronta Mama. Ɗan shiru ce ta ratsa ɗakin, kowa da abin da yake saƙawa a ransa. Kawar da shirun Yakumbo ta yi, ta hanyar tambayarta sunan ɗanta. "Ahamad" jummai ta ce. "Malam Amadu ne ashe" Yakumbo ta fada tana yar dariya. Ras! Gaban Jummai ya faɗi sakamakon faɗin sunan mahaifinta da Yakumbo ta yi, kai kawai ta iya ɗaga mata, ta cigaba da kukan zuci, addu'ar neman gafarar Allah ta roƙa ma mahaifinta a cikin rai. Fitowar da Yakumbo ta yi daga ɗakin ce taba Jummai damar ɗaga kanta tana kallon rufin ɗakin "Yanzu wannan rufin mai kama da gwagwa idan ruwan sama ya zo ya zamu yi?" tambayar data jefo ma kanta kenan. Kukan da Ahamad ya fara yi ne ya sa ta maido hankalinta gare shi, ɗaga shi ta yi sama tana ƴar dariya "Kukan kuma na miye?" Ƙuri ɗin da ya yi mata ne ya sa ta sumbatar bakinsa sannan ta ce "Sarkin rigima" A cinya ta maida shi tana yi mashi wasa duk don ya yi dariya, sai dai duk yadda ta so ya yi dariyar bai yi ba. Cike da damuwa ta yi magana a ƙasan ranta, "Toh wai ni me ya sa yaron nan bai yi mani dariya, ko dai ya san cewa ta hanyar banza na same shi". Faɗuwa gabanta ya yi, magana ta cigaba da yi da ranta "Toh idan tun yana jariri ya gane kuma yana fushi da ni, toh ina ga kuma idan ya girma" Ido ta lumshe tana jin wani irin ɗaci a ranta, rungume shi ta yi tsam a jikinta ta ce cikin raɗa, "Ka yi haƙuri, ni da Mahaifinka ne muka cutar da kai, ta hanyar samar da kai ba a hanyar da ta dace ba". Wasu ƴan hawaye ne suka gangaro mata a kumatu, ka sa goge su ta yi ta cigaba da kallon Ahamad, ƙasan ranta kuma tana ƙara jin tsanar Habeeb, saboda da bai neme ta ba, da ta hanyar halal zasu haifi ɗansu, tunda har Allah ya hukunta akwai rabo a tsaninsu. Ɗan kukan da ta yi ne ya sa idanunta suka yi nauyi, zamewa ta yi akan katifar tana da ajiyar zuciya, cikin ɗan lokaci kuma bacci ya yi awon gaba da ita. Ta ɗan yi nisa da baccin kenan sai ga yaran gidan sun dawo, wanda hayaniyarsu ce ta falkadda ita, gyara ma Ahamad kwanciyarshi ta yi, sannan ta fito tsakar gidan. Wasu yara ne ta gani waɗanda sadda ta zo gidan babu su, su uku ne, mata biyu sai namiji ɗaya, idan aka haɗa da biyar ɗin ta iske su takwas kenan. Daga cikin Ukun da suka shigo duk hannuwansu ɗauke da roba, biyu da abinci a cikin robarsu, ɗayar kuma babu. Waɗanda suka samo sai murna suke, ɗayar, kuma babbar bata samo ba, fuskarta sai tuƙuburi take kamar zata yi kuka. Tambayarsu aka yi ina suka samo wannan abincin mai ɗan yawa haka. "A wannan gidan ne aka bani" yaron ya ba su amsa yana ta murna, domin wanda ya samo to kasonshi yafi yawa, mafarin wadda bata samo ba take ta fushi. Mamakin yadda yaran suka dabaibaye abincin ne ya kama Jummai, kwata-kwata yaran ma basu lura da ita ba, ta abincin kawai suke. Tambayar kanta ta shiga yi "Me kenan?" Yakumbo ce ta dafa mata kafaɗa, tana son bata amsar tambayar data gani bayyane a fuskarta. A hankali Jummai ta maida idanunta akan Yakumbo da ke faɗin "Toh kin gani, bara ce kaɗai hanyar da muke samun abinci, domin bamu da komai kuma babu wanda yake bamu sai Allah, waɗannan yaran da kika gani rabon su da abinci tun safe, shima sai dalilin wani Alhaji da ke sadakar Fanke da ƙosai suka samu kalacin, ƙila da har yanzu basu ci komai ba". Ƙuri Jummai ta yi ma yaran, ƙasan ranta tana jin wata masifar tausayinsu, musamman da taga yadda suke tsakurar abincin suna ci duk don kada ya ƙare. Ido ta lumshe tare da matse hawayen da suka cika mata ido lokacin da ta ga wani yaro ya tsince shinkarshi biyu da ta faɗi ƙasa ya maida a cikin roba. Tabbas ta yi rayuwar yunwa, kuma da alamun zata koma a cikinta, to amma a wannan karon ba kanta take tausayi ba, ƙananun yaran da basu san babu ba su take tausaya mawa. Cigaba da magana Yakumbo ta yi "Ina tausayinki a kan wannan rayuwar, don haka a ganina ki ɗauki kayanki ki nemi gidan da yafi namu". Kai jummai ta girgiza tare da fashewa da kuka "Ba inda zan je domin nima irin rayuwarku nake, banbancin shine ni azabtar da ni aka yi yunwa, ku kuma Allah ne ya jarabce ku da ita, ina tare da ku har zuwa lokacin da Allah zai kawo mana mafita". Gaba ɗaya matan gidan da yaran kallonta suka riƙa yi, ruƙo ta Yakumbo ta yi "Toh Allah ya kawo mana mafitar". Wasu daga cikin yaran suka ce "Amiin". Abincin da aka ɗan zubo musu a marfi ita da Yakumbo ne aka miƙo musu, wanda dukan shi bai wuce loma ɗaya ba. Godiya Yakumbo ta yi bayan ta karɓa, miƙa ma Jummai ta yi "Karɓi ki ci" kai kawai Jummai ta girgiza don ba zata iya magana ba. Matsa mata Yakumbo ta yi akan ta karɓa, amma ta ƙiya, duk da kuwa yunwar da ke cikinta. Jin motsin Ahamad ne ya sa ta komawa cikin ɗakin, goya shi ta yi sakamakon magarib da ta ƙarato. Fitowa ta yi da nufin yin arwalla, sai dai gidan ba ruwa ko kaɗan. Tambayar ruwa ta yi, Yakumbo ta ce "Bamu da ruwa, amma bari in ɗebo maki a wurin famfo". Tare da Yakumbon suka tafi ɗebo ruwan, a hanyarsu ta dawowa ce suka ga wata Mai Awara. Kada fa ku ce na cika faɗin Awara, Amanar dake tsakanina da ita ce ta sa nake ta haɗa Jummai da ita. Sallah suka dawo suka yi, sannan ta ɗauki Ɗari biyar a cikin ragowar kuɗinta ta siyo musu Awara ta duka. Tasu ita da Yakumbo ta ɗiba, sauran kuma ta miƙa ma matan gidan da yaransu, sai gashi sai washe baki suke suna mata godiya, wanda da farko ba haka ba. Bayan ta dawo ɗaki Yakumbo ta ce mata "Kin ga ki lallaɓa kuɗinki, kowa tashi ce ke fisshe shi a gidan nan". Murmushi kawai Jummai ta yi, don muddin tana da abin badawa, toh ba zata hana yaran can ba. Hira suka shiga yi bayan sun gama cin Awarar, aikuwa Yakumbo ta bata labarin irin ɓarnar da kidnappers suka yi musu a gari. Ta ce "Sun kashe maza, sannan suka kwashi dukiya da mata, yanzu haka a Ƙauyenmu da ƙauyukan da ke kusa da mu duk sun tarwatse, kowa ya kama gabanshi, wasu sun tafi gidajen danginsu, irin mu kuma da bamu da kowa a birni muka yi ta gararanba, har Allah ya sa wani bawan Allah ya ji tausayin mu ya bamu wannan gidan mu zauna". Sosai Jummai ta tausaya musu akan halinda suka samu kansu a ciki, tambayar Yakumbo ta yi alaƙarta da waɗancan matan, Yakumbon ta ce "Gari ɗaya kaɗai ya haɗamu, su iyalan mutum biyu ne, an kashe ɗaya, ɗayan kuma ba'a san inda yake ba". "Ni kuma bani da kowa sai Jikana Namiji, shi kuma Yana Lagos neman kuɗi, bai kuma san inda nake ba, yanzu tunda ba waya". Cike da tausayawa Jummai ta ce "Lallai kuna cikin damuwa, Allah ya kawo muku ɗauki" Yakumbo ta ce "Amiin" "Toh ke kuma matsalar miye ce a garinku?" Yakumbo ta tambayi Jummai. "Mu kuma boko haram ne" Jummai ta faɗa, da yake ta yi musu ƙaryar Maiduguri take. "SubhanaLlahi" Yakumbo ta ce, don tana jin labarin boko haram, wanda ɓarnarsu ma ta fi ta kidnappers Tamboyoyi ta shiga yi mata ina mahaifanta, da mijinta suke. Tunani Jummai ta shiga yi akan ƙaryar da zata yi ma Yakumbo wadda ta yi daidai da damuwarta. Mahaifina ya rasu, mijina kuma ban san inda yake ba, mahaifiyata kuma.." sai ta yi shiru "Me ya samu Mahaifiyar taki", cikin muryar tausayi Yakumbo ta tambaye ta. Kasa bata amsa ta yi, sai ma kuka da ta cigaba da yi, don ba zata yi ƙarya a kan mahaifiyarta ba, sannan ba zata iya faɗin asalin inda take ba. Tausayin ta ne ya kama Yakumbo "Ba zan matsa maki akan sai na ji labarin mahaifiyarki ba, amma ki yi haƙuri, Allah ya jiƙan mahaifinki, mijinki kuma Allah ya bayyanar maki da shi". "Ba Amiin ba" Jummai ta ce a ranta, akan Allah ya bayyana mijinta da Yakumbo ta ce, domin ba ta da buƙatar shi a yanzu. Shirin bacci suka yi, Yakumbo ta kwanta a kan tabarma, Jummai kuma ta kwanta ita da ɗanta a kan katifa. Kasa bacci Jummai ta yi, saboda tunanin mahaifiyarta da kuma ƙannenta, ko wane hali suke ciki yanzu, tunawa da Mahaifyarta ba son ta take ba ya kawar mata da tunanin su. Kukan Yunwa da yaran gidan ke yi ne ya falkar da Jummai, tana buɗe ido ta ga har gari ya fara haske, a gaggauce ta fito da nufin yin alwalla. Sai dai kuma gidan ba ruwa ko kaɗan. Bokiti ta ɗauka ta nufi inda suka ɗebo ruwa a jiya. Abin kallo ta zama a wurin. Bokitinta ta sanya a layi, sannan ta koma gefe ta tsaya. Murya ƙasa-ƙasa ta ji wata budurwa na magana da ta kusa da ita "Ke ƴan gudun hijirar can fa cewa aka yi mayu ne, ɗan gidan Malam Idi da ya rasu tsohuwar gidan ake zargi da lashe shi". Ras! Gaban Jummai ya faɗi, "Yanzu da mayu nake zaune ban sani ba", gazgata maganarsu ta yi ta hanyar tuna yadda Yakumbo ke ta nan-nan da ita, ashe don ta lashe su take yi. "Wallahi ba zan iya rayuwa da mayu ba". Gabanta na wata irin faɗuwa ta ɗauki ruwan ta tafi, a hanya zuciya ta yi ta saƙa mata Yakumbo na can ta lashe Ahamad. Tun a bakin zaure ta aje bokitin tare da nufa ɗakin da sauri. "Kada ki taɓa mani ɗa" ta faɗa a cikin ƙaraji, lokacin da ta ga Yakumbo zata ɗauki Ahamad da ke kuka. Fasa ɗaukar shi Yakumbo ta yi, saboda ta gane abin da take nufi, da sauri Jummai ta ɗauke shi tana dudduba shi. Murmushi Yakumbo ta yi ta ce "Jikata kenan, kema kin gamsu da maganar ƴan waje cewar mu mayu ne ko?". Shiru Jummai ta yi tana ta huci, ganin bata yi magana ba ya sa Yakumbo cigaba da faɗin "Tunda aka fara jifarmu da wannan ƙazafin bamu taɓa kare kanmu ba, don mun san ba kowa ne zai yadda ba, amma kuma mu da mayun ne da talauci bai kama mu ba wallahi". Nazari Jummai ta shiga yi, sai ta gane rashin kyautawarta, kuma ko da Mayun ne ai ba haka ya kamata ta yi mata ba. "Ni fa ba haka nake nufi ba Yakumbo" Jummai ta faɗa idanunta a ƙasa. Kai kawai Yakumbo ta gyaɗa don abin na matuƙar damun ta, "Haba Jikata, ni fa ba yarinya ba ce". Haƙuri Jummai ta yi ta bata, don ta fahimci ƙazafin mutane ne kawai, da yake tana da sauƙin kai ta ce "Shikenan, amma ki riƙa nazari kafin ki yanke hukunci". Labari ta bata akan yadda abin ya samo asali, satinsu uku da zuwa wasu yara suka rasu, sai aka ce sune suka kama su, tun daga nan ƴan unguwar suka fara tsangwamar su, ɗan daka da wankin da suke kawo musu, suka dena kawowa. Yakumbo ta ce "Ƴar nan in yi maita in samu me, wallahi ko yunwa zata kashe ni ba zan iya maita ba, amma kin ji cewa ake ni ce shugabansu", kamar Yakumbo zata yi kuka ta ƙarashe maganar. Magana mai daɗi Jummai ta cigaba da faɗa mata, ƙarshe ta tabbatar mata da sai ta ƙwato mata haƙƙinta, tunda ta riƙe fuskar yarinyar da ta yi maganar. Asabe kuwa na can ta koma kamar zautacciya, duk wanda ya zo yi mata jaje sai ta riƙa faɗa mashi cewar "Wallahi ni ce silar tafiyar ƴata, nina juya mata baya a lokacin da take buƙata ta". Da Alhaji Mainasara ya zo tana faɗin haka ya ce "Ai ba Jummai ce kaɗai kike da silar tafiyarta ba, hatta mijinki Malam Amadu ke kika kashe shi ba kowa ba". Faɗa sosai ya riƙa yi mata duk da ƙanwarta yake aure, amma shekarun da yake dasu suka sa shi rufe ido ya yi ta mata faɗa. ya ce "Ke da Mairo baku da hali ko kaɗan, ku baku san rangwame ba a rayuwarku, duk wanda ya yi ba daidai ba sai kun taka shi iya son ranku, kuma ba'a haka, domin ba wanda baya kuskure a rayuwa". Kuka Sosai ta cigaba da yi, Kabiru dake gefen Alhaji Mainasara ya ce "Ai baki ma fara kuka ba", don yanzu babu mai tausayinta saboda azabtarwar da ta yi ma Jummai, wadda da bakinta ta riƙa faɗi. Haƙuri Alhaji Mainasara ya bata, sannan ya tabbatar mata da zai sa a bincika a garuruwa. Haka aka yi kuwa, kusan duk jihohin Nigeria sai da aka bada cigiyar Jummai, amma ko mai kama da ita ba'a gani ba. Ƙin faɗa ma Asabe aka yi ba'a ganta ba, sai dai aka ce ana ta cigiyar, duk yadda ta kasance za'a faɗa mata. Ƙawar Hajiya Mairo kuwa, tunda ta ƙyalla ido ta ga Habeeb ta shiga kimtsa yadda za'a haɗa shi da ɗiyarta. Da yamma su duka suna zaune a falo hada Hajiya Mairo suna hirar Habeeb. Bayan hirar ta ɗan nisa ta dubi Hajiya Mairo a tsanake "Kin san da gaske nake fa na ba Habeeb Salma". "Ke Hajiya Sa'a" Hajiya Mairo ta faɗa tana dariyar yaƙe, don idan ba ƙaddara ba bata fatan haɗa ɗanta aure da Salma, don a kan idonta motoci ke ɗaukarta suna tafiya. Hajiya Sa'a ta ce "Allah kuwa, in dai Habeeb ɗin ya amince, kin san an dena yi ma yara dole a kan aure". "Hakane abin da ke Alkhairi Allah ya tabbatar da shi" Hajiya Mairo ta faɗa. Hira suka cigaba da yi, a mafarkin ƙaryar Hajiya Sa'a ta ce "Kin ga kuwa idan Allah ya haɗa, sai a ɗaura auren a tura mashi ita can, kin ga karatu ga matarshi". Dariya kawai Hajiya Mairo ta yi, don kallon mahaukaciya take mata, a yadda Habeeb yake cikakken Namiji, ba zata yadda ya aure kwashe-kwashen mata ba. Da daddare bayan Hajiya Mairo ta shige ɗakinta ta kulle, Whatsapp ta shiga suka fara vedio call da Habeeb, don tafi son ta ganshi Live, hankalinta yafi kwanciya. Ganin yadda yake ta ramewa ta ce "Wai lafiyanka kuwa Habeeb, kullum sai ƙara ramewa kake, ko baka da lafiya?" Ido ya lumshe tare da girgiza kai "Lafiya ta Umma, karatu ne kawai", duk da ƙarya yake, ko kusa bai da lafiyar zuciya, saboda kullum cikin kewar Jummai da ɗanshi yake. "Hmm" kawai ta ce don ta san ƙarya yake, "Ka dai je likita ya duba ka, don wannan ramar ba ta lafiya ba ce. "Toh Umma zan je Insha Allah". Hira suka cigaba da yi cikin raha, har take bashi labarin Hajiya Sa'a fa da gaske ta bashi Salma. "Allah ya sauƙe mun in auri wannan yarinyar" ya faɗa ranshi a ɓace. Cikin zaulaya ta ce "Kai kuwa Habeeb, Salma ai bata da matsala". "Haba Umma, ai ba Salma ba, ni yanzu babu wata yarinya da zan iya ɓata lokacina a kanta, bare kuma har in aure ta" "Kenan ba zaka yi aure ba" ta sake tambayar shi. Kai tsaye ya ce "Zan yi mana Umma, aure na da Jummai zan maida" Take kuwa ta haɗe rai "Wace Jummai, bayan wadda ta koma yawon karuwancin ta". "Kamarya ta koma karuwanci, Umma ita fa ba yadda kike zato bace", cikin jin haushin wannan maganar ya yi maganar. Tabbatar mashi ta yi da Jummai ta gudu, don tuni ƴan gulma sun bata labari, kuma har a Tv taga cigiyar ta. Wata irin kiɗima Habeeb ya yi, bai san sadda ya tsinke kiran ba, tare da dafe kai ya shiga salallami, "Me ya sa Fateema zata yi haka, ina ta tafi, kuma wane yanayi ta samu kanta a ciki?" Tambayar da ya yi ta jefo ma kansa, wanda Jumman ce kaɗai zata iya bashi wannan amsa. Ita kuma tana can wurin neman abin da zasu ci ta samu wanke-wanke a wani gidan abinci, ba don ranta yaso ba take aiki a wurin, sai don ta rasa yadda zata yi. Wani mutumi ne ya sa baki aka ɗauke ta aikin, don da farko matar da ke da gidan abincin ƙin ɗaukarta ta yi. Da wannan aikin ne take ciyar da kanta, har ma ta taimaka ma su Yakumbo. Hakan ya sa shaƙuwa mai ƙarfi ta shiga tsakaninta da sauran matan gidan, har ma yaransu, tunda duk wani sauran abinci da aka yi a can su take kawo mawa. Wannan mutumi kuwa kullum cikin kyautata mata yake, duk sadda ya zo siyen abinci sai ya ce ita zata kawo mashi. Ta ce "Ai ni aikina wanke-wanke kaɗai", kafe ta ya yi da idanu, daga bisani ya ce "Wannan jikin naki mai kyau ya fi ƙarfin wanke-wanke". Murmushi kawai ta ta yi, ya ce "Je ki ce ma Hajiya na ce ta baki abinci ki kawo mani". "Toh" ta ce tare da juyawa ta tafi, ji ta yi a jikinta kallonta take, waigowa ta yi don tabbatar wa, aikuwa suka haɗa ido, girar da ya ɗaga mata ce tasa ta saurin juyawa. "Wancan mutumin anya ba ɗan iska bane", ta faɗa a ranta lokacin da ta isa wurin Hajiya. Karɓo abincin ta yi ta kawo mashi, idanunsa cikin nata ya ce "Toh zauna mu ci". Da dariya ya ƙarasa maganar. Ido ta ɗan zaro tare da girgiza kai tana dariya. Ɗan shagwaɓewa ya yi tare da faɗin "Toh ki zauna, ina kallon ki ina cin abincin, idan ba hakaba ki ɗauke abincin". Ƙin zama ta yi ta juya tana dariya, dariyar shima yayi, ya bi ta da idanu. shirin komawa gida Jummai ta yi, don ta baro Ahamad wurin Yakumbo, kuma ta san zai buƙaci mama a yanzu. Zagayawa ta yi don bata son mutumin ya ganta, ashe ya ganta har ya bi bayanta ma ya ga gidansu. Da yamma liƙis suna cikin Hira ita da matan gidansu aka aiko yaro da ana kiran Jummai. Tsokanarta matan gidansu suka shiga yi, wai daga fara zuwa aiki har ta yi kasuwa. Dariya tayi, sannan ta fita, ganin wannan mutumi ya sa ta tokarewa a bakin ƙofa. "Kin yi mamaki ko?”, ya faɗa yana dariya. Ƴar dariya ta yi, cikin ranta kuma ta ce "Ko maye ne kai, dole ka shafa ma kurwata lafiya". Gani ta yi ya ƙaraso inda take ya tsaya, cike da kunya ta gaishe. Amsawa ya yi, sannan ya fara janta da hira ta hanyar tsokana, ita dai ba abin da take sai dariya. Ganin ta saki jiki dashi, sai ya bijiro mata da abin da ya kawo shi, cewar yana sonta. Haƙuri ta bashi, tare da tabbatar mashi da tana da aure, don ita bata san da wani sakinta da Habeeb yayi ba, kuma duk shakiyancinta ba zata yi soyayya alhalin da igiyar aure a kanta ba, duk da irin ƙin da take yi ma auren. Bai ji daɗi ba, amma sai ya cije ya ce "Ba komai, ai za'a dai riƙa gaisawa ko". Ta ce "Insha Allah", bankwana suka yi, ya tafi. Cikin gidanta koma tare da ba ƴan gidansu labarin yadda suka yi da mutumin, su sai a ranar suka san tana da aure. Shi kuwa duk da Jummai ta faɗa mashi tana da aure bai dena kyautata mata ba, duk lokacin da ya je gidan abinci ita yake fara nema su gaisa, kuma kusan kullum sai ya yi mata Alkhairi na kuɗi ko wani abu. Da ta nuna ya dena yi mata kyauta hakanan sai ya ce "Ai ba don ina son ki nake miki kyauta ba". "Sai don me?" ta tambaye shi. Amsa ya bata da "Sai don ina tausayinku ke da mutanen gidanku, kuma Alherin da nake maki a zahiri ke kaɗai nake ba, amma a baɗini hada ƴan gidanku, domin ina da yaƙinin kina taimaka musu" Murmushi ta yi tare da gode mashi, domin yana matuƙar taimaka musu, domin rabon da su kwana da yunwa har sun mance, kullum fatan Alkhairi suke yi mashi, domin ya zama ma kamar ɗan gida, lokaci bayan lokaci yana kawo musu ziyara har gida, kuma a zahiri kamar ya aje batun soyayyar da yake ma Jummai a gefe. Ita kuwa Jummai duk yadda kake zaton hankalinta a kwance yake, domin daidai gwargwado ita da ɗanta sun murje sun yi kyau, toh ba haka bane, domin kullum da tunanin gidansu take kwana, tambayar ta kullum take ma kanta "Wane hali ahalina suke ciki?". Wannan damuwa bata ƙaru ba sai ranar da wannan mutumi ya same ta har gidan abinci, tare da bijoro mata da muguwar buƙatarshi a kanta. Bayan sun gaisa kamar yadda suka saba ya ce "Wata magana nake son muyi, fatan zaki bani dama". Ba tare da tunanin komai ba ta ce "Na baka dama". "So nake mu ƙulla alaƙa mai ƙarfi da ke, wadda zaki ƙara samun mafita a cikin rayuwarki". Cikin rashin fahimta ta ce "Alaƙa kuma, wace iri? " "So nake ki bani kanki" Wata irin faɗuwa gaban Jummai ya yi, "Me ka ce" don bata son yanke mashi hukunci sai ta sake ji daga bakinshi. "Cewa na yi Ki bani kanki…." Ku biyo ni a ci gaban labarin in Allah Ya yarda. MAMAN MU'AZZAM
  • Mukhtar Musa Karami Abu Hisham Cinikin mutum ake kamar yanda ake cinikayya a kasuwa,farashi suke yanke wa kamar yanda ake yi a super market,basa yin ragi balle su nuna alamar sauki,idan ka biya kudi su baka,idan ka ki biya su kasheshi. Basa tsoron kowa,balle su yi tunanin akwai wanda zai iya tunkararsu,dole akwai abin tsoro fa,kasar nan ta mu akwai firgici sosai,Ya Allah ka karemu daga wannan masifar ta satar mutane. Allah ka bamu lafiya da zama lafiya amin
  • Shafin Dr. Jamilu Zarewa AZUMIN KWANA UKU A WATAN RAJAB Tambaya Assalamu alaikum inayiwa malan fatan alkhairi, tambayata iyace :- Azumi uku na tsakiyar wata wanda ake kira " Ayyaamul beed " na watan Rajab. To ya hallata a muslunci?. Amsa Wa alaikum assalam, Ya tabbata a cikin hadisin Tirmizi mai lamba ta: 761: Annabi s.a.w. ya cewa Abu-zarrin idan za ka yi azumi, to ka azumci ranar sha uku da ranar sha hudu da sha biyar daga kowanne wata, watan Rajab Daya ne dağa cikin watannin musulunci za'a iya azumin da ya tabbata a ragowar watanni a cikinsa, saidai kawai watan bai kebanta da Wata falala ba. Allah ne mafi sani Amsawa: DR. JAMILU YUSUF ZAREWA 21\4\2016
Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About  -  Terms  -  Privacy  -  Talla  -  Support  -  Contact  -  Mobile Site
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram