• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Mambobi
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • More
    • Kasuwa
      • Stores Home
      • Browse Stores
      • Browse Locations
      • Products Home
      • Browse Products
      • Products Pinboard
      • Categories
      • Browse Reviews
      • Wishlists
    • Sana'o'i
      • Browse Listings
    • Sanarwa
      • Bukukuwa Masu Zuwa
      • Past Events
  • Updates
  • About
  • Abokai(9)
  • Hotuna(5)
  • Sana'o'i(2)
  • Products(5)
    • Stores (1)
    More +

Updates

About

Organizational Information

  • Suna Jumree Ltd
  • Nau'i Sana'a
  • Ranar Kirkirowa February 12, 1987
  • Takaitaccen Bayani JUMREE started off as a challenge..... proof to fellow Nigerians who don't have faith in our local products that given the right guidance,our local craftsmen can produce precious, quality items as well.

Contact Address

  • Sunar Unguwa Gwarimpa, Abuja [map]
  • Sunan Gari Abuja
  • Karamar Hukuma Abuja
  • Jaha Federal Capital Territory
  • Kasa Nigeria

Contact Information

  • Phone No. 08126284135
  • WhatsApp No. 08126284135
  • Email jumree411@yahoo.com
  • Website http://www.jumree.com
  • Facebook jumreeng
  • Instagram jumree

Abokai

  • Bakandamiya GORON JUMMA'A Assalamu alaikum Malam, Mutum ya rasu sai ya bar yayye biyu maza, da yayye mata wadanda suke uba daya, da kuma mahaifiyar sa, ya za a raba musu gadon? Amsa: Wa alaikum assalam, Za’a raba dukiyar kashi shida, a bawa uwa kashi daya, ragowar kashi biyar din a bawa yan'uwa su raba, namiji ya dauki rabon mata biyu. Amsawa: Dr. Jamilu Yusuf Zarewa Daga zauren Fatawowin Rabon Gado Guda 212
  • Rahmatu Lawan LESSON 1: SUBJECT-VERB AGREEMENT Subject-verb agreement, also known as CONCORD, is the relationship that exists between a subject and a verb in English. In other words, your subject must agree with your verb in all grammatical relationships, such as the person, the number etc. Concord is one of the tricky areas of learning English, especially for second language learners – people who had already learned another language before learning English. We see people with over 20 years of experience, learning and using the English language, but still having a slip of the tongue or genuinely making mistakes when it comes to stitching their subjects with their verbs in English. Perhaps the best way to remedy the difficulties of mastering concord is to regularly practice. Another way could be to get hold of its knowledge and get our head around the skills. Whichever way you are most comfortable with, practice is not an option; it is a must! To learn about the subject-verb agreement in English it is important to understand the concepts of SUBJECT and VERB. What do we mean when we say subject or verb in English? Another thing we should also know is the ENGLISH TENSE, that is, the different time frames through which our actions are expressed; in other words, do we speak about the past, the present or the future? One can say there are three tenses in English: the present, the past and the future. But each of these three is further classified into more categories, for example, present simple, present continuous, present perfect and so on. I will take each one of these to explain with examples and try my best to show you how subject-verb agreement is fused in all of them, and how best a learner can absorb the knowledge and demonstrate the skills. SUBJECT and VERB We will continue on SUBJECT and VERB in the next lesson in shaa Allah. EXERCISE Now, with the little explanation so far, let’s see in YOUR OWN WORDS, what do you understand by the concept CONCORD or SUBJECT-VERB AGREEMENT? Write your answer in the comment section below. Daga zauren @English Q & A
  • Lawan Dalha Ya Allah Ka sada mu da alkhairan da ke cikin wannan rana; ka tsare mu daga sharri duniya da lahira. #JummaaMubarak
  • Hadiza Balarabe Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuhu Barkanmu da Safiyar Laraba *Ya Allah ka kara mana lafiya mai inganci da abinda lafiya zata rayu dashi, Ka yaye mana dukkan abinda ke damunmu na 6oye dana bayyane* πŸ™πŸ™πŸ™AminπŸ™πŸ™πŸ™
  • Jamilu Abdulrahman KUKAN KURCIYA Da sunan sarkina zan fara Wannan da shi ne ya yiwo fara Ya yi kare kana ya yo kura Ya yi ruwa kuma kana ya yo Ζ™ura Hikimar Allah sam ba ta da iyaka. Tsira da aminci gun baban Zahra Wannan da cikin annabawa ya yo zarra Wanda duk wata daraja tuni ya tara Sahabbai da alaihi duka na tara Salati gare sa na ke furtawa babu iyaka. Wai mu yaushe ne za ko mu hankalta Mu zam nutsuwa da neman mafita A wayi gari junanmu za mu fifita Ai ya fi ace kawunanmu muka fifita Ko ba komai hakan ai zai fishe ka. Mu kawunanmu kawai muke hange Ba mu duban wanda yake a jikin shinge Na Ζ™oluwa kawai muke hange Taddo shi kawai muka daddage Kai mai dogon buri kam kaiconka. Ƙaddara dai kowa da akwai ta sa Riga ce da babu mai cire ta sa Da zamu gane mu daina sa-in-sa Akan abin da zai zo ne komai nisa In kuma munΖ™i za mu wahalta kamar wanda ya sha molanka. Allah ka tsare mu da na shina Ka sa mu zamo masu yin murna Da Duk abin da ka tsara mana Alfarmar annabinka mijin Nana Ka sa kar mu zamu cikin masu yin shirka. Jamilu ne ke waΖ™ar daga nan gefen Domin isar da saΖ™o ga 'yan can gefen Fatana kowa ko ya amfana Da Ι—an abinda na samu a karatuna Wannan ita ce riba da ba ta da iyaka. ©οΈβœπŸ» Jamilu Abdulrahaman (Mr. Writer) 08185819176 Haimanraees@gmail.com
  • Jannat Qurratul-ayn BAHAGUWAR RAYUWA. NA QURRATUL-AYN. NWA® SHA TAKWAS. MAINA.     "Fad'i dukkan sharad'inka a shirye nake domin cika maka su ko da kuwa fansar raina ne, indai zaka amince da bukata ta". Tsaraki ya yi gajeriyar dariya kafin ya sake daidaita tsayuwarsa yakai dubansa fuskar Dan Zabuwa a karo na kusan hudu, kafin ya fara magana da fadin. "Tabbas zan amince da Manya ya auri Mairamu idan har zaka dawo da kambun tsarafi gare ni, zan yarda na sadaukar da fansar gaba idan har ka amince ka damka kambun sarautar ahalin mu guda biyu a hannuna, wanda kakanmu ya kwace daga hannun Mahaifina, zan yarda da auren ne kawai idan ya kasance ka durkusar da karfi da iko na Manya, idan har ka aminta da wadan nan sharadin to shirye nake ko yanzu basai anjiba ba ko gobe a daura wannan aure". Dan zabuwa ya zubawa Tsaraki idanuwa tsayin wasu dakikai yana nazartar gaskiyar al'amarin daya zo masa da su wanda bai yi tunanin hakan daga Tsaraki ba, domin abin da ya bukata abubuwa ne masu matukar wahala, amma da ya tuna da gudan jininsa tilo daya tal a duniya mafi soyuwa a gareshi sai ya ji a shirye yake ya sadaukar da komai daya mallaka domin samun lafiyarsa, dago kai ya yi yakai dubansa ga Tsaraki wanda shima kallon nasa yake yi fuskarsa fal murmushi domin yasan ko babu komai ya yi abin da zai wulakantar da Dan Zabuwa a kauyen Maina, shi kuwa Dan Zabuwa ba tare da sake nazartar yanayin Tsaraki ba ya cigaba da fadin. "Zan baka dukkan abin da ka ambata, amma akan sharadi guda daya". "Ina jinka". "Sai idan ka yi alkawari da kambun tsafi ba zaka cutar dani da yarona ba*. "Na yi alkwari, kuma kasan nasan girman alkawari zan rike kalmar da yakininta, bazan canja abin da na fada ba". "Shi kenan zuwa daren yau ka zo gidana zan baka dukkan abin da ka bukata" "An gama" Da ga haka suka yi sallama kowa ya yi hanyarsa, Tsaraki cike da dumbin farin ciki da murnar cin galaba akan Dan Zabuwa, Dan Zabuwa kuwa abin duniya ya yi masa yawa, yana ganin zai aikata babban kuskure ne zunubi mai girma, amma idan ya tuna lafiyar yaronsa sai ya ji a ransa hakan ba komai ba ne. KANO. WASHE GARI.   Bayan ta idar sallar asuba tana zaune kan abin sallar tana addu'o'inta, saboda sabo da tashi a gidan su Salima, har ta soma zame mata jiki, bacci ne ya sace ta anan inda take zaune, kamar daga sama taji yo tashin bugun kofar dakin nata, firgigit ta farka tare da murje ido ta nufi bakin kofar da fad'in.   "Waye ne?". "Hafsy ce". Ta bata amsa a daidai sanda ta bude kofar, da murmushi suka dubi juna Ishatu na fad'in. "Bismillah shigo mana". Hafsy ta sanya kai cikin dakin tana mai cigaba da fad'in. "Kin jini shiru sai yanzu Allah ya yi dawowar mu, kai amma dakin naki ya yi kyau wallahi". Ta kare maganar tana mai ajiye manyan ledojin data shigo da su kafin ta nemi gefan katifa ta zauna, ta sake duban Ishatu dake tsaye tana binta da kallon mamakin jin cewar tun daren jiya sai yanzu ta dawo.   "Ishatu lafiya kuwa?". Ishatu ta dawo daga duniyar tunanin da murmushi shimfide saman fuskarta kafin ta ce.   "Kenan ba gida kika kwana ba?". Hafsy ta yi dariya ba tare da ta bata amsa ba ta cigaba da magana. "Kin ga duba cikin waccan karamar locker akwai plate da sauran kayayyaki kitchen dauko nan mu yi breakfast dan wallahi da yunwa na dawo, wannan shegiyar dinner a bushe basu tanadi abincin kirki ba sai kayan shaye-shaye na banza". Ita dai Ishatu tuni ta dauko mata abin da ta bukata ba tare da ta damu da son jin inda zancen nata ya nufa ba, ta ajiye mata kayan a gabanta tana cewa. "Yunwa tun yanzu Hafsy?". Baki sake Hafsyn ke dubanta da mamaki kafin ta daga kai takai dubanta jikin bangon dakin inda agogo yake kafe lokaci guda ta dawo da kallonta ga Ishatu da fadin. "Kika san yanzu karfe nawa?". Sai lokacin Ishatu takai dubanta wajen agogon karfe tara har da wani mintuna lokacin, Ishatu ta zaro ido da fadin. "Ikon Allah ashe bacci na yi sosai haka?". Hafsy ta girgiza kai da murmushi ba tare da ta sake magana ba, ta cigaba da juye musu kayan makulashe kala-kala wanda Kamal ya biya ya siya Mata, saboda mitar yunwa data cika shi da ita suna hanya.    "Ya kamata a ce an kawo miki kayan tea fa? Babu wanda ya shigo wajenki ne?". "Aa Aunty ta shigo tun jiya da dare". "Ok may be ina jin ta yi aike kina bacci, dan nasan ba zata bari a tashe ki ba". "Ai tana da kirki Aunty sosai". Hafsy ta gimtse dariyar dake shirin kufce mata jin maganar da Ishatu ta yi akan Aunty har tana shirin kwarewa a daidai sanda takai cokali bakinta dauke da farfesun kayan jiki, a jiye cokalin ta yi tare da yafito Ishatu da hannu ta zaunar da ita gefanta da fadin. "Zan gaya miki wani abu a game da zaman gidan nan amma kafin nan na tambayeki abu daya zuwa biyu, idan kin ga dacewar ki sanar da ni ina maraba da hakan, idan kuma abin ya kasance sirri ne a gareki to kibar abin a cikin ranki". Ishatu ta gyada kai alamun ta gamsu da batun nata, Hafsy ta zubawa Ishatu nata naman a dayan plate din tana mai cigaba da cewa.     "Mene dalilin da ya fito dake daga gida, sannan kuma kin shiryawa zama a cikin gidan nan?". Ishatu ta yi shiru tsayin wasu dakiku tana nazari da tunanin amsar da zata bata, kafin ta yankewa kanta hukuncin sanar da Hafsy wani abu a dangane da ita, nan dai ta fara bata labarin zuwanta gidansu Salima da shiga dakinta da ake yi da yanda aka yi ta baro gidan, Hafsy ta girgiza kai kafin ta ce.   "To ni a ganina nan din ma da kika zo duk kanwar ja ce, amma kafin na ce wani abu bani amsata ta biyu". Ishatu ta gyara zama kafin ta cigaba da magana. "A shirye nake na cigaba da zama anan, domin idan har nabar nan bansan inda zan nufa ba". Hafsy ta girgiza kai da murmushi kwance saman fuskarta, kafin ta kama hannun Ishatu ta rike a cikin nata ta dubeta da kulawa kafin ta ce. "Kinsan abin da zan fada miki da zaman gidan nan? Babu ruwanki da shiga harkar da bata shafeki ba, haka kuma duk wacce ke nemanki da rigima ki bawa banza ajiyarta, Aunty na son girma da iko, ki girmamata ki yabeta a gabanta, idan kin bi wannan zaki zauna kafiya kalau da kowa cikin gidan nan, sannan kuma a labarin da kika bani kamar kin boyemin abubuwa da dama, amma karki damu kanki nasan may be sirrinki ne, nasan kuma akwai lokacin da zaki yarda dani ki sanar dani, Bismillah muci abinci". Tana kaiwa nan ta cigaba da cin abincinta, haka itama Shatun, amma a gefe guda tana mamakin saukin kai irin na Hafsy da yanda ta dauki rayuwa ba komai ba, tafiyar da rayuwarta take yi hankalinta kwance, alamun babu abin da yake damunta a fadin duniya, a haka suka kammala karyawa Ishatu ta kwashe kwanukan ta wanke kafin ta dawo ta nemi inda ya tashi ta zauna tana kallon Hafsy dake ta faman latse-latsen waya data gaji ta shiga daukar selfie har tana sanya Ishatu ta matso sunyi hotuna sosai masu kyau da yake wayar iPhone  11 ce ga kyau ga fidda hotuna masu kyau, Ishatu ta dubi Hafsy dake gyara kwanciya da shirin bacci tana fadin.    "Na tambayeki mana Hafsy?". "Allah yasa na sani ina jinki". Ta karashe maganar tana hamma alamun baccin take ji sosai, Ishatu ta gyara zama sosai kafin ta ce. "Wai dan Allah mene Bariki ne? Kuma suwaye kadangarun Bariki kamar yanda na ji jiya suna maganar anan waje?". Hafsy ta mike zaune tare da murje gidonta daga baccin dake fizgarta, ta kafe Ishatu da manyan idanuwanta sosai take yi mata kallon mamaki.    'Baya ga haka kuma bata zubi ga mutanen kauye bare ta kirata bakauya, kuma tasan a kauye ma yanzu yaro da babba babu wanda zai ce baisan me kalmar bariki take nufi ba amma da mamaki' Hafsy ta gyara zama tare da fara yi mata bayani daya bayan daya ta cigaba da fad'in. "Aunty zata yi alfahari da ke ne idan kin fita kin nemo mai yi Miki hidima  tare da ita, haka kuma zata kaunace ki fiye da kowa idan farashinki ya haura na sauran matan dake gidan nan, ni nasan zaki yi kasuwa matukar kika waye a wannan harkar, sannan kuma kinsan wani abu?". Ishatu ta girgiza kai alamu a'a. "Na ji mamaki da kika tambaye ni game da abin da ake nufi da bariki, dama wai ba BARIKI KIKA FITO BA?". Ishatu ta girgiza kai alamun zancen Hafsy ba haka bane. "Shi yasa dama na tambayeki idan kin shiryawa zama anan domin babu macen da Aunty ke ciyarta da ita abanza matukar ba zata fita ta nema ba sunanta sorry, ki yi tunanin mafita Ishatu zan taimake ki da yardar Allah kin ji?". Hafsy ta koma takwanta tabar Ishatu nan zaune zuciyarta cike da sake-sake kala-kala na neman mafita akan tudun data taka a yanzu, wanda tana ganin har kusan gara zamanta a gidan su Salima akan hanyar da rayuwarta take shirin bi yanzu, ko kusa ko da wasa bata fatan sake kazanta kanta domin Allah ya nufa ta tsabtacu akan addininta, tunani sosai take yi tare da neman mafita kamar yanda Hafsyn ta fada mata. Ku BIYO Ni..! Fiddausi Salisu Aliyu (QURRATUL-AYN).
  • Aminu Umar
  • ibrahim salisu salisu
  • Surajo Yau
Previous
Next

Hotuna

  • Wall Photo­s 1 photo

  • Classified­ Photos 1 photo

  • Classified­ Photos 1 photo

  • Classified­ Photos 1 photo

  • Classified­ Photos 1 photo

Previous
Next
  • THE ADAMA FLATS
    February 11, 2019
  • JUMREE SHOE COLLECTIONS: Fauziyya Wedge
    February 10, 2019
    Fauziyya Wedge karbabbiyan takalmin mu na mata, ba tada nauyi, ga inganci. Muna da shi kala-kala a shagunanmu. Adireshinmu shine:   Plot 363, 39 Road, off 35 Road 3rd&n...
Previous
Next

Products

5 products found.
Grid View
List View
  • The Nas Palm
    Footwear
    ₦4,000.00
    Add to Cart
    In Stock
    September 13, 2020, 0 comments, 0 reviews, 127 views, 1 like
    The Nas Palm for gentlemen, available in many colors.
  • Malia Heels
    Footwear
    ₦4,000.00
    Add to Cart
    In Stock
    September 13, 2020, 0 comments, 0 reviews, 136 views, 0 likes
    Unique Malia Heels, available in black, red, gold and silver.
  • SPONSORED
    The Girls Ankara Slippers
    Footwear
    ₦1,700.00
    Add to Cart
    In Stock
    August 23, 2020, 0 comments, 0 reviews, 180 views, 3 likes
    Available in size 26 -34; Colours: Gold & Purple, Brown & Blue, Red & Orange
  • Featured
    SPONSORED
    The Aminu Slip-On
    Footwear
    ₦3,500.00
    Add to Cart
    In Stock
    August 23, 2020, 0 comments, 0 reviews, 174 views, 3 likes
    It's available in EU size 39 - 46; Clour: Black
  • SPONSORED
    The Husna Flats
    Footwear
    ₦1,700.00
    Add to Cart
    In Stock
    August 23, 2020, 0 comments, 0 reviews, 181 views, 1 like
    Available in size 26 - 34 Colours: Gold, Brown & Red
  • Quick View
    The Nas P...
    Footwear
    ₦4,000.00
    In Stock
    0 comments, 0 reviews, 127 views, 1 like
    0 reviews
      Footwear /stores/product/10/the-nas-palm https://d2iwvs5l6pfvko.cloudfront.net/public/sitestoreproduct_product/44/e8/bccf87f8e29a642e88eae751570bafe6.jpg
  • Quick View
    Malia He...
    Footwear
    ₦4,000.00
    In Stock
    0 comments, 0 reviews, 136 views, 0 likes
    0 reviews
      Footwear /stores/product/9/malia-heels https://d2iwvs5l6pfvko.cloudfront.net/public/sitestoreproduct_product/3f/e8/e80399734e1cc01c8db676903e4901f1.jpg
  • Quick View
    The Girls Ankara Slipp...
    Footwear
    ₦1,700.00
    In Stock
    0 comments, 0 reviews, 180 views, 3 likes
    0 reviews
      Footwear /stores/product/6/the-girls-ankara-slippers https://d2iwvs5l6pfvko.cloudfront.net/public/sitestoreproduct_product/dd/e3/79a4cb0204f46757b41758b01c401540.jpg
  • Quick View
    The Aminu Slip...
    Footwear
    ₦3,500.00
    In Stock
    0 comments, 0 reviews, 174 views, 3 likes
    0 reviews
      Footwear /stores/product/5/the-aminu-slip-on https://d2iwvs5l6pfvko.cloudfront.net/public/sitestoreproduct_product/d5/e3/7590451e21026389cf2fc13a0b6c82d9.jpg
  • Quick View
    The Husna Fl...
    Footwear
    ₦1,700.00
    In Stock
    0 comments, 0 reviews, 181 views, 1 like
    0 reviews
      Footwear /stores/product/4/the-husna-flats https://d2iwvs5l6pfvko.cloudfront.net/public/sitestoreproduct_product/d0/e3/b070ac2b700e84e8750980a44db34a60.jpg

Stores

  • Jumree Shoes
    August 1, 2020 0 comments, 0 reviews, 41 views, 1 like
    JUMREE started off as a challenge..... proof to fellow Nigerians who don't have faith in our local products that given the right guidance,our local craftsmen can produce precious, quality items as well.
Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About Us  -  Terms  -  Privacy  -  Advertise  -  Support Center  -  Mobile Apps  -  Contact Us
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram