• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Sanarwa
    • Upcoming Events
    • Past Events
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Sana'o'i
    • Browse Listings
  • Updates
  • About
  • Abokai(23)

Updates

The post was not added to the feed. Please check your privacy settings.
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Mukhtar Musa Karami Abu Hisham's post.
    Feb 6
    Mukhtar Musa Karami Abu Hisham → MARUBUTA:
    KAMMALAWA TARE DA BANGAJIYA
    6/2/2020
    ...  more
    Mukhtar Musa Karami Abu Hisham → MARUBUTA:
    KAMMALAWA TARE DA BANGAJIYA
    6/2/2020

    Muna godiya ga Allah subhanahu wata'ala da ya nuna mana wannan rana wacce a itace aka kammala wannan muhawara ta 2020, tsira da aminci su tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wa Alihi...  moreKAMMALAWA TARE DA BANGAJIYA
    6/2/2020

    Muna godiya ga Allah subhanahu wata'ala da ya nuna mana wannan rana wacce a itace aka kammala wannan muhawara ta 2020, tsira da aminci su tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wa Alihi Wasallam.

    Sannan mu na yiwa dukkanin mahalarta wannan muhawara bangajiya, tare da fatan alkhairi ga kowa da da kowa.

    Muna kara jaddada godiya ga manyan malamanmu wadanda suka zo musamman domin bibiyar wannan muhawara,abin farin ciki ne garemu ace yau gashi muna yi malamanmu suna karantawa tare da bibiyarmu,ko iya haka aka tsaya an samu gogewa ta fannoni masu yawa.

    Godiya ta musamman tare da fatan alkhairi ga wannan taskar ta Bakandamiya wacce ta dauki nauyin wannan Muhawarar tun daga matakin farawa har zuwa ranar taron bayar da kyautuka tare da karrama manyan malamanmu na adabi.

    Kana muna yiwa alkalanmu suma sannu, da fatan huta gajiya.
    Tabbas mun karu da ilimai masu matukar amfani,kamar yanda a jawabin Alkalai na sallama suka nuna zallar amfanin wannan...    less
    • 15 person likes this
    • View all 10 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      Mukhtar Musa Karami Abu Hisham Amin
      • Feb 6
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ummyter Abdallah Alhamdulilah!
      • Feb 6
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Mukhtar Musa Karami Abu Hisham Amin.\n\n\nSannunmu dai,Allah ya huta gajiya amin
      • Feb 6
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Rahmatu Lawan Masha Allah tabarakallah! Muna yi muku bangajiya da jinjina da kuma fatan alheri. Sannunku da jajircewa har izuwa karshen wannan muhawara. Allah Ya nuna mana na gaba, amin.
      • Feb 6
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Sadik Abubakar Madalla jinjina ga Bakandamiya.

      Babu shakka Bakandamiya ta yi rawar gani matuka wajen shiryawa da gabatar da wannan muhawara wacce ta kasance irinta ta farko da aka taba shiryawa kungiyoyin marubutan Hausa.

      Muna fatan Allah Ubangiji ya kaimu wata...  more
      Madalla jinjina ga Bakandamiya.

      Babu shakka Bakandamiya ta yi rawar gani matuka wajen shiryawa da gabatar da wannan muhawara wacce ta kasance irinta ta farko da aka taba shiryawa kungiyoyin marubutan Hausa.

      Muna fatan Allah Ubangiji ya kaimu wata shekarar lafiya.  
      • Feb 7
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Lawan Dalha's post.
    Feb 6
    Lawan Dalha → MARUBUTA:
    GODIYA TA MUSAMMAN DAGA BAKANDAMIYA

    Alhamdulillah! Mun godewa Allah Madaukakin Sarki Mai kowa mai komai da Ya nuna mana wannan rana da Muhawarar Bakandamiya 2020 ta zo karshe. Yabo da aminci su kara tabba ga Manzon tsira, Annabi...  more
    Lawan Dalha → MARUBUTA:
    GODIYA TA MUSAMMAN DAGA BAKANDAMIYA

    Alhamdulillah! Mun godewa Allah Madaukakin Sarki Mai kowa mai komai da Ya nuna mana wannan rana da Muhawarar Bakandamiya 2020 ta zo karshe. Yabo da aminci su kara tabba ga Manzon tsira, Annabi Muhammad,...  moreGODIYA TA MUSAMMAN DAGA BAKANDAMIYA

    Alhamdulillah! Mun godewa Allah Madaukakin Sarki Mai kowa mai komai da Ya nuna mana wannan rana da Muhawarar Bakandamiya 2020 ta zo karshe. Yabo da aminci su kara tabba ga Manzon tsira, Annabi Muhammad, S.A.W.

    Hakika kalamai ba za su iya bayyana farin ciki da godiya dake cikin zukatanmu ba a wannan Taska ta Bakandamiya. Mutane da dama sun bada gudumawa mai yawa wanda su suka kai ga nasarar wannan muhawara. Babu abinda za mu ce musu sai dai Allah Ya biya su da gidan Aljannah.

    A madadin Taskar Bakandamiya da ma’aikatanta da duk masu bada gudumawa muna jinjina da godiya da ban gajiya ka kwamiti da suka tsara kuma suka gudanar da wannan muhawara karkashin jagorancin Mukhtar Musa Karami (Abu Hisham). Ku kuka tsara wannan abu daga farko har karshe, don haka nasarar taku ce. Allah Ya saka muku da mafificin alkhairi.

    Mukhatar Musa Karami (Abu Hisham)
    Fatima Bello Bala (Zahra B.B.)
    Muttaka A. Hassan

    Muhawara aba ce da aka gina akan baje hazaka da kaifin basira da salo. Babu yadda za a samu nasarar gudanar da wata muhawara ba tare da hazikai kuma gogaggun masana da za su alkalanci da kuma tantance masu nasara ba.

    Duba da yawan kungiyoyin fasihan marubuta da aka tara a wannan muhawara, lallai kowa ya san irin aiki da alkalai suka sha. Wannan kuma shi ya sa lokaci-lokaci a cikin tafiyar muhawar su suka fi kowa fuskantar kalubale daga wurin masu muhawara.

    Alkalai, karkashin jagorancin Danladi Z. Haruna, kun sha aiki, kun bada muhimmiyar gudumawa, kun ida aikinku lafiya lau cikin aminci. Ubangiji Ya saka muku da mafificin alkairi.

    Danladi Z. Haruna
    Almustapha Adam Muhammad
    Sumayyat Ibrahim Gambo

    Muna mika godiya ta musamman ga dukkanin kungiyoyin marubuta da suka bada gudumawa a wannan muhawara. Mun karu matuka da ilimi da basira da kuka baje. Allah Ya kara hazaka da ci gaba. Kuma muna fata za ku ci gaba da baiwa Bakandamiya hadin kai don mu hadu baki daya mu kara bunkasa adabi da ilimi da al’ummarmu baki daya.

    Kamar yadda alkalai suka sanar, sakamakon na daya da na biyu da na uku duk za a mika su ga wani kwamiti na alkalai na musamman don su kara dubawa su sanya albarka a ciki.

    Don haka muna fata wannan sakamako za a bayyana su in sha Allahu a birnin Kano a dakin taron State Library a ranar 7 March, 2021. Muna fata mu gana da duk kungiyoyi da sauran jama’a don karrama kungiyoyi.

    Wannan jawabin godiya ba zai kammala ba ba tare da ambaton jagora kuma babban jigo a tsare-tsaren wannan muhawara ba, wato Alhaji Ado Ahmad Gidan Dabino, MON. Yallabai, Allah Ya saka da alkhairi.

    Daga karshe muna mika godiyarmu ga duk wadanda suka bibiyi wannan muhawara kuma suka bada gudumawa wajen ganin an samu...    less
    • #MuhawararBakandamiya2020
    • 21 person likes this
    • View all 34 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      Zarah B. B. Ameeen Yaa hayyu Yaa ƙayyum 🤲. Tabbas abin da ka faɗa gaskiya ne, Allah ya bamu ikon aikata abin da yake daidai.
      • Feb 11
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Zarah B. B. Ameeen
      • Feb 11
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Zarah B. B. Ameen mungode.
      • Feb 11
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ayusher Muhd Masha Allah, ansha hidima Allah ya kara daukaka ya bamu ikon amfani da abinda muka karu dashi.
      Mun gode!
      • Feb 13
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Lawan Dalha Amin Ya Rabb. Godiya muke.
      • Feb 14
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Danladi Haruna's post.
    December 13, 2020
    Danladi Haruna → MARUBUTA:
    10/12/2020
    RUKUNIN BALARABA RAMAT...  more10/12/2020
    RUKUNIN BALARABA RAMAT...  more
    Danladi Haruna → MARUBUTA:
    10/12/2020
    RUKUNIN BALARABA RAMAT...  more10/12/2020
    RUKUNIN BALARABA RAMAT YAKUBU


    RANAR RAHMA ABDULMAJID


    Nguru Writers Association...    
    • 14 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Nguru Writers Association of Nigeria Na yi tambaya ba a amsa ba. Talauci da jahilci ne za su kasance batun tattaunawar mu?
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Danladi Haruna Haka ne. Talauci - Jahilci.. ko zallar talaucin.... Amma ban da Jahilci zalla.
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru commented on Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Talauci kuwa, na daga cikkn abin da yake kassara kowace irin al'umma, hakan sai ya kakaba wa wannan al'umma wani mawuyacin halin da karshe al'ummar za ta zagwanye ta lalace har ma ta...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Talauci kuwa, na daga cikkn abin da yake kassara kowace irin al'umma, hakan sai ya kakaba wa wannan al'umma wani mawuyacin halin da karshe al'ummar za ta zagwanye ta lalace har ma ta kai ga ta rasa tudun dafawa.

    Wannan ya sanya, duk...  moreTalauci kuwa, na daga cikkn abin da yake kassara kowace irin al'umma, hakan sai ya kakaba wa wannan al'umma wani mawuyacin halin da karshe al'ummar za ta zagwanye ta lalace har ma ta kai ga ta rasa tudun dafawa.

    Wannan ya sanya, duk kasar da ake son karyawa, to sai a sanya mata takunkumin yalwar arziki ta yadda talauci zai mamaye gurbin arzikin ta, karshe fitintinu da tashe-tashen hankula su maye gurbin ni'ima da wadatar da take da su a baya.

    Masu girma alkalai, shugabanni da masu bibiyarmu, na san za su yarda da ni kan abubuwan da zan zayyano a matsayin hujjar da take tabbatar da cewa 'Talauci da jahilci ne sababin samuwar ta'addanci a cikin al'umma'.

    Hujja ta Farko.

    Duk wanda ya bibiyi al'amuran rikicin Boko Haram a jihohin Borno da Yobe, inda nan ne matsira ta wannan rikici, zai ga cewa talauci ne ya karfafi rikicin, yayin da jahilci ya zama tushen rikincin.

    Misali a...    less
    • 15 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Masha Allah.
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Masha Allah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Muna biye Allah ba da sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Tabbas
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Deleted Member Haka abun yake Allah yashige mana gaba
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru commented on Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Biyu.

    Talauci ya jefa mutane da dama cikin ayyukan fashi da makami, wannan ta sanya idan 'yan fashi suka shiga gidajen mutane za ka ji suna cewa, su ma ba a son ransu suke yi ba; ba su...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Biyu.

    Talauci ya jefa mutane da dama cikin ayyukan fashi da makami, wannan ta sanya idan 'yan fashi suka shiga gidajen mutane za ka ji suna cewa, su ma ba a son ransu suke yi ba; ba su da aikin yi ne! Rashin aikin yi kuwa, shi ke kawo...  moreHujja ta Biyu.

    Talauci ya jefa mutane da dama cikin ayyukan fashi da makami, wannan ta sanya idan 'yan fashi suka shiga gidajen mutane za ka ji suna cewa, su ma ba a son ransu suke yi ba; ba su da aikin yi ne! Rashin aikin yi kuwa, shi ke kawo hauhawar talauci a tsakanin al'umma.

    Hujja ta Uku.

    Duk wanda ke bibiyar al'amarin...    less
    • 17 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Allah ya ba da nasara.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Allah yabada sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah bada nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Ai har na sama-saman ma
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru commented on Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Hudu.

    Idan aka bibiyi rikice-rikicen da suke wakana tsakanin ma'aurata wanda har ake karkarewa a gaban alkali, da yawa sababin sa talauci ne, wannan sai ya sanya miji ya kasa ciyar da...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Hudu.

    Idan aka bibiyi rikice-rikicen da suke wakana tsakanin ma'aurata wanda har ake karkarewa a gaban alkali, da yawa sababin sa talauci ne, wannan sai ya sanya miji ya kasa ciyar da matarsa, karshe rikici ya shiga...  moreHujja ta Hudu.

    Idan aka bibiyi rikice-rikicen da suke wakana tsakanin ma'aurata wanda har ake karkarewa a gaban alkali, da yawa sababin sa talauci ne, wannan sai ya sanya miji ya kasa ciyar da matarsa, karshe rikici ya shiga tsakaninsu.

    Hujja ta Biyar.

    Kowa ya san yadda ake amfani da sassan jikin mutane domin a yi kudi kamar yadda bokaye ke sa wa a yi. Wannan ya jefa al'umma cikin rudani, ta yadda hankalin mutum ba zai kwanta ba a yayin da ya yi dare, ko kuma ma ya ki bin wasu hanyoyi domin ta'addancin da yake tsoro za a yi masa..

    Hujja ta Shida.

    Yawaitar sace-sace wanda su ma bangare ne daga cikin ta'addanci, da yawan su idan aka bibiya za a ga talauci ne sababi.

    Hujja ta Bakwai.

    'Yan matan...    less
    • 16 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Allah ya ba da nasada.
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Alhamdulillah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah bada nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Duk wadannan abubuwan wallahi talauci ke Sanya su
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Gaskiya ne
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru commented on Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Takwas.

    Talauci ya raba 'ya'ya da iyayensu, ya sanya uba ya sayar da d'ansa! Uba ya aurar da 'yarsa ga mai dukiya wai duk domin ya guji talauci. Hakan sai ya haifar da...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Takwas.

    Talauci ya raba 'ya'ya da iyayensu, ya sanya uba ya sayar da d'ansa! Uba ya aurar da 'yarsa ga mai dukiya wai duk domin ya guji talauci. Hakan sai ya haifar da wata sabuwar fitina ga uban ko kuma 'yar. Uba kan...  moreHujja ta Takwas.

    Talauci ya raba 'ya'ya da iyayensu, ya sanya uba ya sayar da d'ansa! Uba ya aurar da 'yarsa ga mai dukiya wai duk domin ya guji talauci. Hakan sai ya haifar da wata sabuwar fitina ga uban ko kuma 'yar. Uba kan iya bayar da jinin dansa ko 'yarsa a wurin matsafa domin ya fita daga talauci. Wannan ma babbar fitina ce da ta'addanci a cikin al'umma.

    Hujja ta Tara.

    Da mai tambaya zai tambayi 'yan daba masu sare-sare da fadace-fadace game sa sababin abin da ya jefa su...    less
    • 20 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Masha Allah.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Allah ya bada nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah yaba da nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Talauci mugun ciwo. Duk wata fitina da muke fama da ita a kasarnan, kama daga Boko Haram, Yan bindiga, kidnapping da sauransu duk talauci ne musababinsu
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Tabbas duk hayakin talauci ne
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru commented on Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Sha-daya.

    A tau, za ka ga yara kanana suna sace-sace, talauci ne ya sanya su hakan, wansa karshe za ka iske sun zama manyan 'yan...  moreHujja ta...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Sha-daya.

    A tau, za ka ga yara kanana suna sace-sace, talauci ne ya sanya su hakan, wansa karshe za ka iske sun zama manyan 'yan...  moreHujja ta Sha-daya.

    A tau, za ka ga yara kanana suna sace-sace, talauci ne ya sanya su hakan, wansa karshe za ka iske sun zama manyan 'yan ta'adda.

    Hujja ta Sha-biyu.

    Talauci kan sa namijibya nemi namiji, mace ta nemi mace, ko ma a yi tarayya da dabba, wannan wannan ma babbar fitina ce da zmtake haifar da tashin hankali a cikin al'umma.

    Hujja ta Sha-uku.

    Talauci da jahilci su ne sababin rushewar dauloli koda manya ne, amma yayin da aka sami ilimi sannan ga arziki, to dukkanin wata firina ta kau. Shi ya sa Manzon Allah S.A.W yake cewa, "Dukkanin wanda ya tashi yana da abin da zai ci,...    less
    • 16 person likes this
    • View all 9 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Allah ya ba mu nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ni,imatu Muhammad Masha Allah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Ma shaa Allah. Masu bibiya kam sun gamsu👍🏻
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Deleted Member Barakallahu fiki
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Aisha Sa'eed Abubakar (Aishan Umma) Masha Allah! Barakallah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Hudu.

    Idan aka bibiyi rikice-rikicen da suke wakana tsakanin ma'aurata wanda har ake karkarewa a gaban alkali, da yawa sababin sa talauci ne, wannan sai ya sanya miji ya kasa ciyar da...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Hudu.

    Idan aka bibiyi rikice-rikicen da suke wakana tsakanin ma'aurata wanda har ake karkarewa a gaban alkali, da yawa sababin sa talauci ne, wannan sai ya sanya miji ya kasa ciyar da matarsa, karshe rikici ya shiga...  moreHujja ta Hudu.

    Idan aka bibiyi rikice-rikicen da suke wakana tsakanin ma'aurata wanda har ake karkarewa a gaban alkali, da yawa sababin sa talauci ne, wannan sai ya sanya miji ya kasa ciyar da matarsa, karshe rikici ya shiga tsakaninsu.

    Hujja ta Biyar.

    Kowa ya san yadda ake amfani da sassan jikin mutane domin a yi kudi kamar yadda bokaye ke sa wa a yi. Wannan ya jefa al'umma cikin rudani, ta yadda hankalin mutum ba zai kwanta ba a yayin da ya yi dare, ko kuma ma ya ki bin wasu hanyoyi domin ta'addancin da yake tsoro za a yi masa..

    Hujja ta Shida.

    Yawaitar sace-sace wanda su ma bangare ne daga cikin ta'addanci, da yawan su idan aka bibiya za a ga talauci ne sababi.

    Hujja ta Bakwai.

    'Yan matan...    less
    • 16 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Allah ya ba da nasada.
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Alhamdulillah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah bada nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Duk wadannan abubuwan wallahi talauci ke Sanya su
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Gaskiya ne
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Biyu.

    Talauci ya jefa mutane da dama cikin ayyukan fashi da makami, wannan ta sanya idan 'yan fashi suka shiga gidajen mutane za ka ji suna cewa, su ma ba a son ransu suke yi ba; ba su...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Biyu.

    Talauci ya jefa mutane da dama cikin ayyukan fashi da makami, wannan ta sanya idan 'yan fashi suka shiga gidajen mutane za ka ji suna cewa, su ma ba a son ransu suke yi ba; ba su da aikin yi ne! Rashin aikin yi kuwa, shi ke kawo...  moreHujja ta Biyu.

    Talauci ya jefa mutane da dama cikin ayyukan fashi da makami, wannan ta sanya idan 'yan fashi suka shiga gidajen mutane za ka ji suna cewa, su ma ba a son ransu suke yi ba; ba su da aikin yi ne! Rashin aikin yi kuwa, shi ke kawo hauhawar talauci a tsakanin al'umma.

    Hujja ta Uku.

    Duk wanda ke bibiyar al'amarin...    less
    • 17 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Allah ya ba da nasara.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Allah yabada sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah bada nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Ai har na sama-saman ma
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Talauci kuwa, na daga cikkn abin da yake kassara kowace irin al'umma, hakan sai ya kakaba wa wannan al'umma wani mawuyacin halin da karshe al'ummar za ta zagwanye ta lalace har ma ta...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Talauci kuwa, na daga cikkn abin da yake kassara kowace irin al'umma, hakan sai ya kakaba wa wannan al'umma wani mawuyacin halin da karshe al'ummar za ta zagwanye ta lalace har ma ta kai ga ta rasa tudun dafawa.

    Wannan ya sanya, duk...  moreTalauci kuwa, na daga cikkn abin da yake kassara kowace irin al'umma, hakan sai ya kakaba wa wannan al'umma wani mawuyacin halin da karshe al'ummar za ta zagwanye ta lalace har ma ta kai ga ta rasa tudun dafawa.

    Wannan ya sanya, duk kasar da ake son karyawa, to sai a sanya mata takunkumin yalwar arziki ta yadda talauci zai mamaye gurbin arzikin ta, karshe fitintinu da tashe-tashen hankula su maye gurbin ni'ima da wadatar da take da su a baya.

    Masu girma alkalai, shugabanni da masu bibiyarmu, na san za su yarda da ni kan abubuwan da zan zayyano a matsayin hujjar da take tabbatar da cewa 'Talauci da jahilci ne sababin samuwar ta'addanci a cikin al'umma'.

    Hujja ta Farko.

    Duk wanda ya bibiyi al'amuran rikicin Boko Haram a jihohin Borno da Yobe, inda nan ne matsira ta wannan rikici, zai ga cewa talauci ne ya karfafi rikicin, yayin da jahilci ya zama tushen rikincin.

    Misali a...    less
    • 15 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Masha Allah.
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Masha Allah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Muna biye Allah ba da sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Tabbas
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Deleted Member Haka abun yake Allah yashige mana gaba
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Takwas.

    Talauci ya raba 'ya'ya da iyayensu, ya sanya uba ya sayar da d'ansa! Uba ya aurar da 'yarsa ga mai dukiya wai duk domin ya guji talauci. Hakan sai ya haifar da...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Takwas.

    Talauci ya raba 'ya'ya da iyayensu, ya sanya uba ya sayar da d'ansa! Uba ya aurar da 'yarsa ga mai dukiya wai duk domin ya guji talauci. Hakan sai ya haifar da wata sabuwar fitina ga uban ko kuma 'yar. Uba kan...  moreHujja ta Takwas.

    Talauci ya raba 'ya'ya da iyayensu, ya sanya uba ya sayar da d'ansa! Uba ya aurar da 'yarsa ga mai dukiya wai duk domin ya guji talauci. Hakan sai ya haifar da wata sabuwar fitina ga uban ko kuma 'yar. Uba kan iya bayar da jinin dansa ko 'yarsa a wurin matsafa domin ya fita daga talauci. Wannan ma babbar fitina ce da ta'addanci a cikin al'umma.

    Hujja ta Tara.

    Da mai tambaya zai tambayi 'yan daba masu sare-sare da fadace-fadace game sa sababin abin da ya jefa su...    less
    • 20 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Masha Allah.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Allah ya bada nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah yaba da nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Talauci mugun ciwo. Duk wata fitina da muke fama da ita a kasarnan, kama daga Boko Haram, Yan bindiga, kidnapping da sauransu duk talauci ne musababinsu
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Tabbas duk hayakin talauci ne
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Sha-daya.

    A tau, za ka ga yara kanana suna sace-sace, talauci ne ya sanya su hakan, wansa karshe za ka iske sun zama manyan 'yan...  moreHujja ta...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Hujja ta Sha-daya.

    A tau, za ka ga yara kanana suna sace-sace, talauci ne ya sanya su hakan, wansa karshe za ka iske sun zama manyan 'yan...  moreHujja ta Sha-daya.

    A tau, za ka ga yara kanana suna sace-sace, talauci ne ya sanya su hakan, wansa karshe za ka iske sun zama manyan 'yan ta'adda.

    Hujja ta Sha-biyu.

    Talauci kan sa namijibya nemi namiji, mace ta nemi mace, ko ma a yi tarayya da dabba, wannan wannan ma babbar fitina ce da zmtake haifar da tashin hankali a cikin al'umma.

    Hujja ta Sha-uku.

    Talauci da jahilci su ne sababin rushewar dauloli koda manya ne, amma yayin da aka sami ilimi sannan ga arziki, to dukkanin wata firina ta kau. Shi ya sa Manzon Allah S.A.W yake cewa, "Dukkanin wanda ya tashi yana da abin da zai ci,...    less
    • 16 person likes this
    • View all 9 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Allah ya ba mu nasara
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ni,imatu Muhammad Masha Allah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Ma shaa Allah. Masu bibiya kam sun gamsu👍🏻
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Deleted Member Barakallahu fiki
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Aisha Sa'eed Abubakar (Aishan Umma) Masha Allah! Barakallah
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru commented on Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Jahilci da Talauci ne kan Jawo Ta'addanci a Cikin Al'umma.

    Masu girma shugabannin muhawara, alkalai, abokan fafatawa da sauran masu bibiyar mu, assalamu...  moreJahilci da Talauci ne...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Jahilci da Talauci ne kan Jawo Ta'addanci a Cikin Al'umma.

    Masu girma shugabannin muhawara, alkalai, abokan fafatawa da sauran masu bibiyar mu, assalamu...  moreJahilci da Talauci ne kan Jawo Ta'addanci a Cikin Al'umma.

    Masu girma shugabannin muhawara, alkalai, abokan fafatawa da sauran masu bibiyar mu, assalamu alaikum.

    "Jahilci mugun ciwo!". Wannan magana haka take ba ja, wai kare ya mutu a saura.

    Dukkanin wata al'umma da aka ga ta ci gaba, ta yaki talauci kai har ma da zalunci, to sai da ta fara yakar jahilci kafin ta ci nasara. Wannan abu kuwa, tabbatacce ne koda kuwa a addinan da ke doron Kasa ne.

    Da yake shi ne addinin da Allah ya aiko tsakanin al'ummar Manzon Allah S.A.W kai har ma da al'ummomin da...    less
    • 19 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Allah ya taimaka.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Allah bada sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah ba da sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Tabbas. Allah ya raba mu da jahilci
      • December 13, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Jahilci ya fi hauka😫
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Nguru Writers Association of Nigeria's post.
    December 13, 2020
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Jahilci da Talauci ne kan Jawo Ta'addanci a Cikin Al'umma.

    Masu girma shugabannin muhawara, alkalai, abokan fafatawa da sauran masu bibiyar mu, assalamu...  moreJahilci da Talauci ne...  more
    Nguru Writers Association of Nigeria → MARUBUTA:
    Jahilci da Talauci ne kan Jawo Ta'addanci a Cikin Al'umma.

    Masu girma shugabannin muhawara, alkalai, abokan fafatawa da sauran masu bibiyar mu, assalamu...  moreJahilci da Talauci ne kan Jawo Ta'addanci a Cikin Al'umma.

    Masu girma shugabannin muhawara, alkalai, abokan fafatawa da sauran masu bibiyar mu, assalamu alaikum.

    "Jahilci mugun ciwo!". Wannan magana haka take ba ja, wai kare ya mutu a saura.

    Dukkanin wata al'umma da aka ga ta ci gaba, ta yaki talauci kai har ma da zalunci, to sai da ta fara yakar jahilci kafin ta ci nasara. Wannan abu kuwa, tabbatacce ne koda kuwa a addinan da ke doron Kasa ne.

    Da yake shi ne addinin da Allah ya aiko tsakanin al'ummar Manzon Allah S.A.W kai har ma da al'ummomin da...    less
    • 19 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ibrahim Garba Nayaya Allah ya taimaka.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hafsat Muhammad Grema Allah bada sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Yobe Authors Forum (Inuwar Marubuta Littattafai ta Yobe) Allah ba da sa'a
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Jiddah Haulat Nguru Tabbas. Allah ya raba mu da jahilci
      • December 13, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Amrah Auwal Jahilci ya fi hauka😫
      • December 13, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Hajja ce's post.
    December 10, 2020
    Hajja ce → MARUBUTA:
    Wannan kaɗan ne daga cikin alfanun kuɗi. A wannan lokacin kowa yasan yadda zai yi ya tashi ya nemi kuɗi, bawai ilimin ake fita nema ba. Malamai da Alƙalai harma da masu kallo nasan zasu yadda da wannan ɗan taƙaitaccen bayanin...  more
    Hajja ce → MARUBUTA:
    Wannan kaɗan ne daga cikin alfanun kuɗi. A wannan lokacin kowa yasan yadda zai yi ya tashi ya nemi kuɗi, bawai ilimin ake fita nema ba. Malamai da Alƙalai harma da masu kallo nasan zasu yadda da wannan ɗan taƙaitaccen bayanin nawa. Idan ka nemi...  moreWannan kaɗan ne daga cikin alfanun...    
    • 12 person likes this
    • View all 6 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      Fiddausi Musa Sannu da kokari, wannan ba kadan bane, kin gama zayyana komai, lallai kudi su ne rayuwa.
      • December 11, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      BILKISU ZAKARI BK masha Allah
      • December 11, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      khadijah Isah musa Hk yake kam allah Kai mn me Amfani mai albarka
      • December 11, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hajja ce Amin ya rabbil alamin jazakallahu khairan \uD83E\uDD17\uD83D\uDC94\uD83D\uDC98
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hajja ce Thank you Bk
      • December 12, 2020
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Hajja ce's post.
    December 10, 2020
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA UKU:- LAFIYA :- Sau tari za ka shiga asibiti ka tarar da talakawa cikin mawuyacin hali, babu kuɗin magani, ga wanda ma aka kawo asibitin kenan, wasu ma saboda rashin kuɗi sai dai su matu a gida. Wasu kuma ciwon yunwa ke...  more
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA UKU:- LAFIYA :- Sau tari za ka shiga asibiti ka tarar da talakawa cikin mawuyacin hali, babu kuɗin magani, ga wanda ma aka kawo asibitin kenan, wasu ma saboda rashin kuɗi sai dai su matu a gida. Wasu kuma ciwon yunwa ke yin ajalin su saboda...  moreHUJJA TA UKU:- LAFIYA :- Sau tari za ka...    
    • 11 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ayusher Muhd Wannan abu ya taba zuciya ta🤕, lalai kudi yana daga cikin gatan bawa.
      • December 10, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Fiddausi Musa Zahiri, wannan ya fi komai muhimmanci
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      ummi Aisha Ai babu akwai ciwo, komai zaka yi yanzu fa saida kuɗi, hatta lahirarka kuɗi na taimakawa ka sameta.
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hajja ce \uD83D\uDCA1\uD83D\uDC83maganin duhu.
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Hajja ce's post.
    December 10, 2020
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA UKU:- INGANTACCEN ILMI.
    FANKAM FANKAM BATA KILISHI.
    Kuɗi kan taka muhimmiyar rawa wajen samun ingantaccen ilmi ga yaran mu, idan ka yi la'akari da zamanin yanzu, yara da yawa na zaune a gida, saboda iyayen su ba su da...  more
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA UKU:- INGANTACCEN ILMI.
    FANKAM FANKAM BATA KILISHI.
    Kuɗi kan taka muhimmiyar rawa wajen samun ingantaccen ilmi ga yaran mu, idan ka yi la'akari da zamanin yanzu, yara da yawa na zaune a gida, saboda iyayen su ba su da kuɗin da zasu ɗauki...  moreHUJJA TA UKU:- INGANTACCEN ILMI.
    FANKAM FANKAM BATA KILISHI.
    Kuɗi kan taka muhimmiyar rawa wajen samun ingantaccen ilmi ga yaran mu, idan ka yi la'akari da zamanin yanzu, yara da yawa na zaune a gida, saboda iyayen su ba su da kuɗin da zasu ɗauki nauyin karatun na su. Sai ka ga komai ƙoƙarin yaro an dakushe shi. Misali yanzu da gwamnati ba ta biya ma yara jarabawar neco da waec, zaka samu da yawa ta wannan hanyar karatun su ya tsaya saboda iyayen ba zasu iya biyan kuɗin ba. Wasu kuma masu kuɗin ne ke taimakon su, ga maganar makarantun gaba da sakandiri zaka samu ƴaƴan masu kuɗi ne, ba talaka ba. Wasu ma ko sun fara daga ƙarshe dole su datse.

    Sannan ko tunanin yaro da nagartar sa, tana tafiya ne dai dai da ingantacciyar rayuwar da ya samu. Haka ƙoƙarin sa na tafiya...    less
    • 11 person likes this
    • View all 6 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      aisha sabiu Tabbas wannan batu haka yake
      • December 10, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Fiddausi Musa Gaskiya kuwa, mutane da yawa rashin kudi ke hana su ilmi
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Fiddausi Musa Sai ma kana makarantar gwamnati zaka ga abubuwa da yawa, wani yaron fa ba zai zo ba sai tsakar rana, idan ka tambayi dalili sai yace sai da baba ya dawo aka yi abun kari, ko kuma sai da ya debo ruwa da safe, wani ma naira ashirin din pta zata kore shi.
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      ummi Aisha Sosai kuwa, wasu yaran ma ana ji ana gani ake haƙura da karatun saboda babu yadda za a yi.
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      BILKISU ZAKARI BK
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Hajja ce's post.
    December 10, 2020
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA BIYU:- SAMAR DA AIKIN YI.
    DOLE NE, CIN KASUWA DA MAƘIYI.
    kuɗi suna taimakawa sosai gurin samar da aikin yi ga matasan. Misali idan wani attajiri ko mai hannu da shuni ya gina masana'anta ko wani kamfani sannan ya ɗauki...  more
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA BIYU:- SAMAR DA AIKIN YI.
    DOLE NE, CIN KASUWA DA MAƘIYI.
    kuɗi suna taimakawa sosai gurin samar da aikin yi ga matasan. Misali idan wani attajiri ko mai hannu da shuni ya gina masana'anta ko wani kamfani sannan ya ɗauki mutanen dake kewaye...  moreHUJJA TA BIYU:- SAMAR DA AIKIN YI.
    DOLE NE, CIN KASUWA DA MAƘIYI.
    kuɗi suna taimakawa sosai gurin samar da aikin yi ga matasan. Misali idan wani attajiri ko mai hannu da shuni ya gina masana'anta ko wani kamfani sannan ya ɗauki mutanen dake kewaye cikin wannan yankin aiki, ya taimakawa mutane kuma ya...    less
    • 10 person likes this
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ayusher Muhd Kwarai 👍🏻
      • December 10, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Fiddausi Musa Hakkun maganar ki
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      ummi Aisha Wannan haka yake, ai yawancin miyagun abubuwan da ake yi yanzu wallahi duk babu ce sila kuma ummul aba'isin, amma idan da ƴan kuɗaɗenka har wani nishaɗi kake ji kamar duk duniya baka da matsala, idan kuwa akace babu wallahi ƙunci da ɓacin rai mutum...  moreWannan haka yake, ai yawancin miyagun abubuwan da ake yi yanzu wallahi duk babu ce sila kuma ummul aba'isin, amma idan da ƴan kuɗaɗenka har wani nishaɗi kake ji kamar duk duniya baka da matsala, idan kuwa akace babu wallahi ƙunci da ɓacin rai mutum yake shiga haka kawai ƙiris yake jira ataɓashi, kuɗi nasawa mutum farin ciki da nishaɗi zaka wataya, zaka ci abinda kake so, kasha abinda kake so, zaka je yawon buɗa idanu kaga abubuwan tarihi, zaka je ka'aba ka ziyarci ɗakin Allah, gaskiya kuɗi falala ce kamar yadda annabi ya faɗa.  less
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hajja ce \uD83D\uDC83masha Allah
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
  • Jiddah Haulat Nguru
    Jiddah Haulat Nguru liked Hajja ce's post.
    December 10, 2020
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA ƊAYA:- ALKHAIRI.
    A TAYA ALLAH KIWO YAFI ALLAH NA NAN. Kuɗi suna taka muhimmiyar rawa wurin bawa mutum damar taimako, kamar su gina asibitoci, cibiyar bayar da magani kyauta, gina rijiyoyi da burtsatsai, sadaka, taimakawa...  more
    Hajja ce → MARUBUTA:
    HUJJA TA ƊAYA:- ALKHAIRI.
    A TAYA ALLAH KIWO YAFI ALLAH NA NAN. Kuɗi suna taka muhimmiyar rawa wurin bawa mutum damar taimako, kamar su gina asibitoci, cibiyar bayar da magani kyauta, gina rijiyoyi da burtsatsai, sadaka, taimakawa marasa ƙarfi da...  moreHUJJA TA ƊAYA:- ALKHAIRI.
    A TAYA ALLAH KIWO YAFI ALLAH NA NAN. Kuɗi suna taka muhimmiyar rawa wurin bawa mutum damar taimako, kamar su gina asibitoci, cibiyar bayar da magani kyauta, gina rijiyoyi da burtsatsai, sadaka, taimakawa marasa ƙarfi da gajiyayyu, gina masallatai da makarantun da ake ɗaukar ILMIN a cikin sa. Mai kuɗi na iya samun...    less
    • 10 person likes this
    • View all 6 comments
    • Jiddah Haulat Nguru
      Rahmatu Lawan Haka abu yake...lallai kudi na da muhimmanci
      • December 10, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Ayusher Muhd Wannan Hujja tayi.....mahimmancin kudi nada yawa
      • December 10, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Fiddausi Musa Korat, da kuɗi ake ayyukan alkhairi
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      ummi Aisha Wannan haka yake, kuɗi abokin tafiya.
      • December 11, 2020
      • -
      • Report
    • Jiddah Haulat Nguru
      Hajja ce Thanks all \nAunty Rahmatu\uD83E\uDD17
      • December 12, 2020
      • -
      • Report
View More
Loading ...

About

Personal Information

  • Sunan Farko Jiddah Haulat
  • Jinsi ko Nau'i Mace
  • Ranar Haihuwa April 17, 1990
  • Takaitaccen Bayani Marubuciya ce. Ma'abociyar karance-karance

Contact Address

  • Sunan Gari Nguru
  • Karamar Hukuma Nguru
  • Jaha Yobe
  • Kasa Nigeria

Abokai

  • Bakandamiya GORON JUMMA'A BA A YIN WUTRI BIYU A DARE DAYA Tambaya: Assalamu alaykum, Malam don Allah Malam amma naji wasu sunce wai idan mutum yayi wuturi a lokacin da ya yi sallan tarawi, toh wai idan zai yi nafila a cikin dare zai kara raka'a daya ya cika wuturin da ya yi da sallah tarawi. shine nake neman karin bayani plxx malam. Amsa: Wa alaikum assalam, Annabi S. A. W. yana cewa ba a wutiri biyu a dare daya, Na'am akwai malaman da suka faɗi siffar da ka ambata, saboda in ka yi hakan zai zamar da waccan ta farkon shafa'i, tun da wutiri daya ake yi a dare. Amma abin da yafi shi ne ko dai barin wutirin tare da liman ko kuma in ka san za ka sake wata sallar daren In liman ya yi sallama kai sai ka tashi ka karo wata raka'ar don ta zama shafa'i kai a wurinka kafin ka yi sallama ,, wannan zai sanya ya zama ba ka yi wutiri ba a lokacin Annabi S. A. W. yana cewa: "Ku sanya sallarku ta karshe da daddare wutiri". Allah ne mafi sani. Amsawa: Dr Jamilu Zarewa 07/06/2017
  • Zulaiha Gaisuwa gareku gabaɗaya.
  • Kamala Minna ME YA SA...? Na kasa fahimtar cukumurɗar nan, lamarin yana raunata min lissafi sosai. Akwai mazaje da yawa da suke yiwa mace kallo wata maras tunani da lissafi a cikin rayuwarta. Bata da iko ko alfarma a fannin a yi shawara da ita,ko a zauna da ita cikin wani zance ko lamari da ya jirkice ake neman mafita. Sai kaji ana cewa bata da lissafi ko shawarar da za ta bayar har anyi amfani dashi, domin bata san kanta ba, shiririta kawai zata yiwa mutane. Ba abin takaici da ciwon rai, sai Mazaje da suke yiwa matansu kalar fahimtar nan, sai ka ji namiji na cewa ba zai nemi shawara da matarsa ba, mace ce ita kanta bata san kanta ba shiririta za ta yi masa. Na kasa fahimtar tunanin mazajen nan. Shin mace ita ba mutum bane ko kuwa bata da zuciya da kwanyar da za ta yi tunani da ita ce?. Shin namiji ne kawai mai hangen nesa da sanin ya kamata ko ya ya? Na kasa fahimtar gangan ɗin nan. Lissafin mace da namiji na sani ba ɗaya bane na amshi Farillar nan. Amma mai yasa ba za ake yi musu adalci ba wajan ba su dama a cikin neman mafita? wannan tauye haƙƙi ne da mai da mace ta ji a ranta ita ba wata bace hakan kuma damuwa ce da ke sanya ciwuka masu girma a zuciyar mace. Don Allah ake adalci Kamar yadda ake ganin mace bata cancanta da lissafin neman mafita ba, to haka shima namiji. Akwai mazajen da tunaninsu in aka sanya shi a sikile wallahi Allah ko an amshe shi a matsayi mafita faɗuwa za ayi warwas macen da aka raina sai ka ga ita nata da aka mai kallon hadarin kaji ya yi amfani. Kalmar Wasu Mazan da wasu matan ya kamata ace ana ado dashi wajan yanke hukunci ba wai ayi jam'u wanjan faɗin MATA ba hakan rashin adalci ne. Matarka fa sirrin kace duk yadda za kayi saɓa-ta juya-ta sunanta ba zai taɓa canzawa a sirrinka ba. Ya kamata ake adalci. An san ba duka aka taru aka zama ɗaya ba, don haka ake saka kalmar 'Wasu' a duk abinda za ayi in har ana son adalci. Zama kayi nazari da tunanin wani duhu da ka shiga tare da iyalinka ba karamar shakuwa da girmamawa da sanya zukatan iyalan naka alfahari hakan ke yi ba, don Allah ake duba ana saran bakin gatari. Ɗiya mace daraja ce da ita, girma ne da ita, in ka kira mace duk mara lissafi kana da uwa fa ita a wani mataki zaka ajje ta?🤔 Allah ya kyauta. KamalaMinna.
  • Aisha Sa'eed Abubakar (Aishan Umma) *AHALINA* *Na* *Aishan Umma* *???????? ZAMAN AMANA WRITER'S (Z.A.W)* https://www.facebook.com/ZAMAN-AMANA-Writers-FANS-311893699485963/ 2019 1 Cike da zumud'in yau zasu zauna da mahaifansu ababen alfaharinsu suka tashi daga bacci, sakamakon yau babu makaranta. A gaggauce Fahat yayi wanka yasa Aida ma taje tayi sannan yayiwa sauran k'annensa guda biyu, duk suka shirya sannan suka fito. Fahat ne yayi saurin shiga kitchen dan anan ya jiyo motsin Amminsu, har k'asa ya tsuguna ya gaisheta, suma sauran k'annensa da suka shigo kitchen d'in yadda suka ga d'an uwansu yayi hakan sukayi, ta amsa cike da fara'a had'i da kulawa, duk seda ta shafa kawunansu tana mai karanta musu addu'ar da Annabi Sallalahu alaihi wa sallam yake karantawa Hassan da Hussaini (u'izukuma bi kalimatillahi tammat min kulli shaid'anin wa hamma, wa min kullu ainin lamma). Tana matuk'ar son yaranta, sosai take k'aunarsu, har wani lokacin takanyi tunanin Kodai mutuwa zatayi ta barsu ne?. Fahat ne ya katse mata tunaninta ta hanyar cewa "Ammi bari naje na gaida Abbu na dawo na tayaki da wani abin mana se mufi yin sauri". "A'a d'an albarka jeka ku gaisa d'in daga nan kuje ku gyara d'akunanku tukunna ni na k'arasa wannan" cewar Ammi Kafewa yayi yace "ai tunda babu school yau to zan tayaki aiki insha Allah, Habibtyna ina k'aunarki, bana son naga kina gajiya da yawa. Mene amfanin Allah ya baki ni amma na gagara taimaka miki, gaskiya inde kina so na samu lada ki bari na tayaki kinji Ammi na?" Tayi murmushi had'e da shafa kanshi tace "na amince to yaron kirki, kaida kake namiji kaine me son shiga kitchen ita kam Aida ko a jikinta, yanzu ko nace tazo muyinma se raina ya kusan b'aci, ban san inda ta koyi k'uiya ba. Allah ya raya mana ku, ya tsareku ya kare ku, Allah yayi muku albarka ya kareku dukkan sharri, ina alfahari da samunku masoya na sanyin idaniyata." Daga haka ya je ya gaida mahaifinsu, se gashi ya dawo tare da Aida suka ci gaba da aikinsu suna hirarsu ta tsakanin uwa da yaranta. A haka ta dad'a samu tayi ta yi musu nasiha akan halin rayuwa. Su ko su Sa'eed da Alim suna can wajen mahaifinnasu suna tayashi hira sakamakon weekend baya zuwa ko ina. A haka suma suka kammala aikinsu suka fito da komai suka jere a dinning area, kowa kuma ya hallara akayi bismillah aka fara cin abinci cikin ladabi. Haka rayuwar gidan take tafiya cikin aminci gashi dai ba wani me kud'i bane me gidan sedai rufin asirin Allah da kuma wadatar zuci, amma zuciyar mutanen gidan tana cike da k'aunar juna da kuma tausayawa. Iyayen suna k'ok'arin ganin sun bawa yaransu tarbiyya daidai gwargwardo, haka ma yaran suna biyayya ga iyayen nasu, duk kuwa da irin soyayyar da suke nuna musu hakan besa raini ya shiga tsakaninsu ba. Rayuwar gidan abar sha'awa ce ga duk wanda ya gani sedai san barka. Alhaji Nasir Aliyu (Abbu) shine mahaifinsu Fahat, se mahaifiyarsu Maryam, sunyi aure tsawon shekara goma sha bakwai kenan a yanzu. Allah ya azurtasu da yara hud'u Fahat shine babba wanda yake da shekara goma sha shida, se Aida take bi masa ita kuma tana da shekara goma sha d'aya, se Sa'eed me shekara bakwai, sannan auta Alim me shekara hud'u a duniya. A yanzu haka Fahat yana SS 2 a makaranta sannan yayi saukar Al Qur'an tun yana shekara sha hud'u yanzu hadda yake, ita kuma Aida tana Pri. 6 itama takai kusan izifi 30 a Al Qur'an, Sa'eed yana Pri. 2 yana uzifi 10 a Al Qur'an, se auta Alim yana Nur. 2 shi kuma izifi biyu a Al Qur'an Kwatsam wata ranar Juma'a bayan su Fahat sun tafi makaranta wani irin ciwon ciki ya taso Ammi a gaba, da k'yar ta iya lalubar wayarta ta kira Abbu ta sanar masa, cikin tashin hankali shima ya baro office domin yaga meke damunta har haka?, dan tabbas duk ciwon da Maryam zata bud'e baki ta fad'a harta kira a waya ba k'aramin ciwo bane. Da hanzari ya shiga d'akin ganin halin da take cikine ya sashi fita nemo mota dan baze iya d'aukarta a babur ba cikin wannan halin. Allah sarki Ammi! Allah ya baki lafiya ???? *Aishan Umma* ??????????????
  • Nana Aicha Hamissou Duk wanda yake son ka ba zai yi maka ƙarya ba, ba zai ƙuntata maka ba, ba zai yaudare ka ba. Saboda kafin ya fara son ka yana girmama ka🥰🥰
  • Sanah WA ZAI YI ZUBI A DASHIN DA ZAI KWASHI NINKIN ZUBINSA? A duniya babu baiwar da ubangiji ya yi wa bawa bayan karramawar yinsa a musulmi sama da lafiya. Tabbas lafiya wani jigo ne da ubangiji ya yi wa bawa ita, kuma ita ce kaso casa'in na jin daɗinsa. Ya ka ke ji yayinda ka samu naƙasunta koda na ciwon kai ne? Hakane yake ga wannan baiwar Allah tana fama da matsalar zuciya ne, yayinda zuciyarta ta kumbura sai cikinta ya kumbura kamar mace me ciki. Ka kisima a ranka yadda me lalura irin wannan zai iya bacci da sallama. Babban abin tashin hankali shi ne, mace ce me rauni kuma me ƙaramin ƙarfi. Idan ana cin ɓaure ba a tona cikinsa, ni da ku mun san yadda me ƙaramin ƙarfi yake rayuwa a yanzu. Ɗanta guda ɗaya ne yake ɗawainiya da ita kuma shi ma mabuƙaci ne, idan na ce mabuƙaci ina magana ne kan wanda bai tsaya da ƙafaffunsa ba mai faffutukar nema ne yau da gobe. Yanzu dai gashi abin yana neman ya ci tura, ba zai iya ɗaukar ɗawainiyarta ba, yanayi da jikinsa da zuciyarsa amma lalura irin wannan tana da wuyar sha ani ko ga me ƙarfi. Tana kwance a gadon asibiti yanzu haka. Ƴan uwa wanda Allah ya horewa me ficika ƙwandala ko ƴa biyar ya taimakawa wannan mata saboda Allah. Kadda mu manta sai mun tausaya ubangiji zai tausaya mana, haka kuma sai mun taimaka ubangiji zai taimaka mana. Ka bada biyar ubangiji ya yi ma sanadin samun goma. Shi alkhairi danƙo ne, inda ka yi shi ba nan zaka tsinceshi ba. Zaku iya tura taimakonku ta wannan hanya. Hassana Suleiman Isma'il Zenith Bank 2250859537
  • Muhammad Sulaiman
  • sulaiman auwal Inada budurwa kusan 5yrs muna tare tun farkon haduwana da ita nayimata magana akan inaso intura iyayena gidansu tace bayanzu ba nace mata sai yaushe tace zatayi mun magana idan lokaci yayi gashi yanzu har 5yrs duksanda nayimata maganar aure saimun samu matsala munyi haka kusan so 5 abinda ke damuna shine idan nanuna zanrabu da ita sai hankalinta yatashi amma Kuma taki gayamun dalilin dayasa batasan inyi mata maganar aure nakasa fahimtarta ita Kuma tace batasan abinda zata fadaminba Dan Allah meye mafita
  • Nguru Writers Association of Nigeria
  • Muhammad Musa Tika
  • Abdulsalam A Musa To Assalamualaikum barkanku jama'ar wannan farfajiya
  • Aminu Mas'ud Assalamu Alaikum ina mai fatan alkairi wa duk wani dake cikin wannan kungiya mai Albarka
Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About  -  Terms  -  Privacy  -  Talla  -  Support  -  Contact
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram