• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Home
  • Rubutu
  • Bidiyoyi
  • Sautuka
  • Hotuna
  • Zauruka
  • Profile Type: Personal
  • Profile Views: 44,203 views
  • Followers: 534 followers
  • Last Update: April 3, 2021
  • Last Login: September 20, 2020
  • Joined: January 9, 2017
  • Member Level: Contributor
  • Update
  • About
  • Rubutu(106)
  • Bidiyoyi(3)
  • Hotuna(3)
  • Zauruka(4)

Update

The post was not added to the feed. Please check your privacy settings.
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Fatima Umar's photo.
    April 3, 2021
    Ina kuke masoya littattafanmu shin ko kun shirya gamida nishadantar daku da muke idan kin shirya muma mun shirya ko shigo daga ciki domin karanta wannan littafi mai d'auke da Hot love abin ba'a cewa komi sai wadda ya karanta
    • 7 people like this
    • Hadiza Balarabe
      Fatima Umar *DA BANSAN ASALINTA BA!!*\n\n\n \n Na\n *FATIMA ISAH*\n ( _MRS. OMAR_)\n *DA*\n *HAUWA SHEHU ALIYU*\n ( _JEEDDAH ALIYU_)\n\n\n *HOT LOVE STORY...  
      • April 2, 2021
      • -
      • Report
    • Hadiza Balarabe
      Fatima Umar *DA BANSAN A SALINTA BA*\n\n\n \n _NA_\n *FATIMA ISAH*\n ( _MRS. OMAR_)\n _DA_\n *HAUWA SHEHU ALIYU*\n ( _JIDDAH ALIYU_)\n\n\n\n\n\n*HOT LOVE STORY 2021*\n\n...  
      • April 2, 2021
      • -
      • Report
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Mustapha musa abu Aisha's post.
    April 3, 2021
    Mustapha musa abu Aisha
    *MU KOYI IBADA*

    *Darasi Akan...  more*MU KOYI...  more
    Mustapha musa abu Aisha
    *MU KOYI IBADA*

    *Darasi Akan...  more*MU KOYI IBADA*

    *Darasi Akan Azumi*

    FITOWA TA GOMA-(10)

    *WADANSU ABUBUWAN DA YA KAMATA MAI AZUMI YA QARA NISANTARSU*

    1-Mayar da dare ya zama rana.(Dogon hira)

    2-Yin barci har lokacin salla ya wuce.

    3-Almubazzaranci wajen cin abinci.

    4-Tozartar da lokaci.

    5-Yin sahur da wuri, kuma a koma a yi barci har lokacin sallar asuba ya wuce.

    6-Qin yin sallar Tarawihi.

    *ALLAH YA KEBE WATAN RAMADANA DA*

    1-Mala’iku na roqa wa mai azumi gafara har ya yi buda baki.

    2-Warin bakin mai azumi ya fi qamshin turaren miski a wajen Allah.

    3-Ana Daure masu tsaurin kai daga cikin shedanu.

    4-Ana bubbude kofofin Aljanna a kuma rufe kofofin wuta.

    5-A cikin Ramadana ne daren Lailatul Qadri yake.

    6-Ana gafarta wa mai azumi a qarshen ramadana

    *UMRA A CIKIN WATAN RAMADANA*

    Haqiqa umra tana daga cikin manya-manyan ayukka da ke da katafariyar lada mai yawa a wajen Allah musamman a cikin Ramadan.An samo hadisi daga Ibn Abbas Allah ya kara masa yarda ya ce; Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce:
    *(yin Umura a cikin ramadana yana daidai da kamar ka yi aikin Hajji tare da ni ne)*.
    “wato tare da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi”
    @Bukhari da Muslim

    TAHAJJUD/TARAWIHI
    Tahajjud,Qiyamul-lail, Sallar Tarawihi dukkansu ma’anarsu daya,matukar dai a cikin watan Ramadan ne,Mutum ya yi sallar nafila a gida ya fi lada da ya yi ta a masallaci amma banda na watan Ramadan.
    Sallar tarawihi a cikin azumi ka yi ta a cikin jam’i yafi da ka yi kai kadai a gida.Sayid Sabiq ya ce junhuru sun tafi kan cewa sallar tarawihi/Tahajjudi cikin jam’i
    yafi lada da ka yi kai ka dai a gida.
    @fiqhuSunnah.

    Sheikh Zainudden Abdurrahaman ib Rajab al-Hambali ya ce:
    *Malamai sun dogara ne da hadisin da ya nuna cewa duk wanda ya yi sallar dare tare da limani har ya gama za a rubuta mai ladan ya sallaci daren ne baki aya.

    Shi kuwa Imam malik yana ganin ka yi a gida ya fi shi yasa ma yake yin nasa sallar Tarawihin/Tahajjudinsa a gida, dogaransa da maganar Annabi sallallahu alaihi wa’alihi wasallam da ya ke cewa; *(Mafificiyar sallar mutum wanda ya yi a gida sai dai in ta farilla ce)*wannan itace hujjarsa,su kuma Junhurun Malamai hujjar su ita
    ce hadisin da ya ce; *(wanda ya yi sallar dare tare da limami har yagama za a rubuta mai ladan ya sallaci daren ne baki daya)*duba Muguni na ibn Qudamah 607/2 da Qiyamu Ramadan 19-20.

    Imam Ahmad bn Hambal yana yin sallar Tarawihi ne a masallaci yana bin limami har sai angama sallah saboda ya sami ladan da Annabi sallallahu alaihi wa’alihi wasallam ya fada na ladan wanda yabi liman sallar dare har ya gama,Malamai dai sun rinjaya a kan yin sallar Tarawihi/Tahajjudi a masallaci ya fida lada da kayi kai kadai a gida, wallahu a’alam.

    Allah ne mafi sani

    *Ya Allah ka isar da rayuwar mu watan...    less
    • 5 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe joined the event BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Biebie Isa
    March 27, 2021
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe joined the group PINKY HAUSA NOVEL
    March 27, 2021
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked saudat Khalid's post.
    March 27, 2021
    saudat Khalid joined the group PINKY HAUSA NOVEL
    • Hadiza Balarabe likes this.
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Home of Qualitie Writer's association's post.
    March 27, 2021
    Home of Qualitie Writer's association joined the group PINKY HAUSA NOVEL
    • Hadiza Balarabe likes this.
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe → Saminu sani:
    Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuhu

    Barkanmu da Safiyar Asabar daga...  more
    Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuhu

    Barkanmu da Safiyar Asabar daga Autarsoyayya

    _*Ya Allah ka bamu ikon fadin gaskiya da aikata gaskiya, ka tabbatar damu akan gaskiya, komi wahala kar kasa mubi son zuciya mu aikata rashin gaskiya*_

    🤲🏼🤲🏼🤲🏼Amin🤲🏼🤲🏼🤲🏼  
    March 27, 2021
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Mustapha musa abu Aisha's post.
    March 3, 2021
    Mustapha musa abu Aisha
    MAFI ALKHAIRIN ACIKIN MATA

    Manzon Allah SAW yana...  more
    Mustapha musa abu Aisha
    MAFI ALKHAIRIN ACIKIN MATA

    Manzon Allah SAW yana cewa:
    *(Mafi alkhairin mace acikin mata,itace wadda take sanyaka farin cikin idan ka kalleta,sannan kuma tana yi maka biyayya acikin dukkan umarninka,kuma tana kiyaye maka kanta da dukiyarta daga abinda...  moreMAFI ALKHAIRIN ACIKIN MATA

    Manzon Allah SAW yana cewa:
    *(Mafi alkhairin mace acikin mata,itace wadda take sanyaka farin cikin idan ka kalleta,sannan kuma tana yi maka biyayya acikin dukkan...    
    • 5 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Hauwa Dalha's post.
    March 3, 2021
    Hauwa Dalha shared Ummy Usman's blog.
    • 9 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Mustapha musa abu Aisha's post.
    March 3, 2021
    Mustapha musa abu Aisha
    *_RUQYA TA SHARI'A_*

    Ruqya shine karanta ayoyin alqurani mai girma ko wadansu surori daga cikin alqurani mai girma ko karanta wadansu addu'oin da suka tabbata daga bakin Annabi s.a.w a katanta ga marar lafiya ko ya karantawa...  more
    Mustapha musa abu Aisha
    *_RUQYA TA SHARI'A_*

    Ruqya shine karanta ayoyin alqurani mai girma ko wadansu surori daga cikin alqurani mai girma ko karanta wadansu addu'oin da suka tabbata daga bakin Annabi s.a.w a katanta ga marar lafiya ko ya karantawa kansa dan samun...  more*_RUQYA TA SHARI'A_*

    Ruqya shine karanta ayoyin alqurani mai girma ko wadansu surori daga cikin alqurani mai girma ko karanta wadansu addu'oin da suka tabbata daga bakin Annabi s.a.w a katanta ga marar lafiya ko ya karantawa kansa dan samun waraka.

    Amma abinda akafi so a shari'a kayiwa kanka ruqya shi yafi akan wani yayi maka amma idan wani yayi maka babu laifi.

    *_RABE-RABEN RUQYA_*
    Ruqya kala uku ce:

    1-Akwai Ruqya ta shirka wanda yin ta shirkace babba wadda take fitar da mutum daga musulinci kuma ta tabbatar da shi a cikin wutar jahannama har abada.

    Itace Ruqya ta hanyar kiran sunayen aljannu da Shaidhan da neman taimakonsu da neman agajinsu dan su warkar da marar lafiya,yin hakan shirkane domin neman warakane ga wani wanda ba Allah, kuma irin wannan ruqyarce Annabi s.a.w ya hana acikin fadarsa:
    *(.....babu laifi gayin Ruqya matuqar ba ta shirka bace)*.

    2-Akwai Ruqya ta haramun,ita ba shirka bace amma yinta laifine mai girma,itace Ruqya ta hanyar karanta wadansu maganganu da lafuzza wadanda ba'a san ma'anarsu ba kuma ba'a san manufofinsu ba,ita ba sunan Allah bane ake kira ba kuma ba sunan aljannuba ne kuma babu neman taimakon wanin Allah acikinsa,to wannan ruqyar yinta haramunne.

    3-Ruqya ta halas wanda yinta yana zaman taimako idan kayiwa waninka amma amfiso kowa yayiwa kansa,itace Ruqya ta hanyar karanta surori ko ayoyin alqurani mai girma da addu'o'in da suka tabbata daga bakin Annabi Muhammad s.a.w, yinta halasne kuma kayiwa waninka taimakone.

    Amma wannan ruqya ba hanya bace ta neman kudi kamar yadda mutane suka dauka a yanzu.

    *KADAN DAGA CIKIN ABINDA AKE RUQYA DA SHI*

    *-1-ALQUR'ANI_*
    Zaka karanta da niyyar neman waraka daga wajan Allah,amma ita ruqyar hanyace ta neman warakar da yarda Allah.
    -Suratul Fatiha
    -Ayayul-kursiyyu
    -Ayoyi guda biyu na karshen Bakara
    -Qulya aiyuhal kafirun
    -Qulhuwallahu ahad
    -Falaqi
    -Nasi
    ¤zaka karanta sune a jere kamar yadda muka kawo su haka.

    *_2-ADDU'O'I DAGA HADISIN ANNABI S.A.W NA RUQYA_*
    -ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﺭﻗﻲ ﻣﻦ ﻛﻞ ﺷﻴﺊ ﻳﺆﺫﻳﻨﻲ ،ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻛﻞ ﻧﻔﺲ ﺃﻭ ﻋﻴﻦ ﺣﺎﺳﺪ ، ﺍﻟﻠﻪ ﻳﺸﻔﻴﻨﻲ ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﺭﻗﻲ .
    Sau ukku.
    - ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺭﺏ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺃﺫﻫﺐ ﺍﻟﺒﺄﺱ ﻭﺍﺷﻒ ﺃﻧﺖ ﺍﻟﺸﺎﻓﻲ ﻻ ﺷﻔﺎﺀ ﺇﻻ ﺷﻔﺎﺅﻙ ﺷﻔﺎﺀ ﻻ ﻳﻐﺎﺩﺭ ﺳﻘﻤﺎ .
    -zaka dora hannunka awajan da yake ciwon sai karanta wannan:
    - ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ .
    Sau ukku.sannan sai kace:
    - ﺃﻋﻮﺫ ﺑﻌﺰﺓ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﻗﺪﺭﺗﻪ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎ ﺃﺟﺪ ﻭﺃﺣﺎﺫﺭ .
    Sau bakwai.
    - ﺃﺳﺄﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﺭﺏ ﺍﻟﻌﺮﺵ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﺃﻥ ﻳﺸﻔﻴﻨﻲ .
    Sau bakwai.
    Ka karantawa kanka wannan Ruqya ko ka karantawa waninka dan neman waraka daga Allah ta sanadiyyar karanta wannan Ruqya ka karanta masa kai tsaye,ko ka karanta da sauti a cikin ruwa,tare da kudurtawa waraka tana hannun Allah kuma ita wannan ruqya ba tare warkarwa bane dan kanta tana warkarwane da izini da ganin damar Allah.

    *Allah ne mafi sani*.  less  less
    • 7 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Zarah B. B.'s photo.
    March 3, 2021
    • 7 people like this
    • Hadiza Balarabe
      Abubakar Abdullahi Haka ne
      • March 3, 2021
      • -
      • Report
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Hafsat Moh'd Arabi's post.
    March 3, 2021
    Hafsat Moh'd Arabi
    Labaran Bollywood Da Kadan Daga Abunda Ke Faruwa Cikinta.https://youtu.be/W7XqUDid7W0
    • 8 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe → Muhammad Zaharaddin:
    Hmm Ranar wanka ba'a boye cibi ga dai Kamal yazo gayama Feena zeyi Aure,topha Naga kakana fadin Auren Ma'u Babu Fashi da Mansur sedai Kuma ga wani Saurayi Yazowajan Mau! Mezanji Abun tausayi yafaru da Maryam kubiyomu
    https://youtu.be/xRH9l8ou9Vs
    March 3, 2021
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Bakandamiya's blog entry.
    February 24, 2021
    Takaitaccen tarihin Fela Kuti
    An haifi Olufela Olusegun Oludotun Ransome-Kuti a ranar Asabar 15-10-1938, a Abekuta ta jihar Ogun.
    Iyayensa manyan mutane ne domin Mahaifiyarsa Fummilayo Ransome-Kuti, 'yar gwagwarmaya ce, mai fafutukar kwato 'yancin mata. Mahaifinsa Isra'el Olodotun Ra...
    • 12 people like this
    • Hadiza Balarabe
      Sadik Na'am
      • February 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Hadiza Balarabe
      Madu AD Sannu da ƙoƙari. Mun ƙaru sosai.
      • February 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • Hadiza Balarabe
      Jamilu Abdulrahman Dakyau
      • February 26, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Bakandamiya's blog entry.
    February 19, 2021
    Illar Furuci 5 Na Halima Abdullahi K/Mashi
    Ku latsa nan don karanta shafi na 10 da 11.
    SHAFI NA 12
    Takwas na dare Fatima tana ta faman daukar hoto a waya tana editing tana yin posting a shafukanta. Nafisa ta leka ta kalli fuskar wayar, sannan ta dubi Fati ta ce "Yaya Fati malam ya yi mana nasih...
    • 8 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe
    Wata budurwa nahango tsaye Bakin titi da Jan kaya da farin hijab dagani makaranta zata

    Hmm FAUZA YAR WANKA...  more
    Wata budurwa nahango tsaye Bakin titi da Jan kaya da farin hijab dagani makaranta zata

    Hmm FAUZA YAR WANKA kenan

    kubiyomu donjin ya zata kaya zata MAKARANTAR kuwa?

    https://youtu.be/BZsKZJhHjOU  
    February 16, 2021
    • 4 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked Halima K Mashi Abdullahi's photo.
    January 30, 2021
    • 9 people like this
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked ummu jabir's photo.
    January 30, 2021
    • 9 people like this
    • Hadiza Balarabe
      Aminu Danyaya How much is this pls?
      • January 31, 2021
      • -
      • Report
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe liked surajo abdullahi's photo.
    January 30, 2021
    • 12 people like this
    • Hadiza Balarabe
      Aminu Danyaya Allah ya raya
      • January 31, 2021
      • -
      • Report
    • Hadiza Balarabe
      surajo abdullahi Ameen nagode
      • February 3, 2021
      • -
      • Report
  • Hadiza Balarabe
    Hadiza Balarabe
    Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuhu

    Barkanmu da Safiyar...  more
    Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuhu

    Barkanmu da Safiyar Laraba

    *Ya Allah ka kara mana lafiya mai inganci da abinda lafiya zata rayu dashi, Ka yaye mana dukkan abinda ke damunmu na 6oye dana bayyane*

    🙏🙏🙏Amin🙏🙏🙏  
    January 13, 2021
    • Ayusher Muhd and Rahmatu Lawan like this.
View More
Loading ...

About

Personal Information

  • Sunan Farko Hadiza Balarabe
  • Jinsi Mace
  • Ranar Haihuwa August 5, 1996
  • Takaitaccen Bayani Dalibar physics

Contact Address

  • Sunan Gari Kaduna, Kaduna State
  • Sunar Kasa Nigeria

Contact Information

  • Phone No. 08166132470
  • WhatsApp No. 08033530571
  • Email Address khadeejatusman20@gmail.com

Rubutu

  • Radioactivity: Mene ne kuka sani game da shi?

    Posted February 3, 2020

    A karkashin ilmin kimiyyar lissafi wato (physics) yau za mu yi karatu ne akan maudu’i mai matukar muhimm...

  • Bayanin kimiyya game da radiation da irin cutarwar da yake yi

    Posted January 20, 2020

    A yau za mu yi karatun mune karkashin wani maudu’i mai matukar muhimmanci wanda muna cutuwa daga ga...

  • Physics: Energy quantization

    Posted December 28, 2019

    A darussanmu na ilmin kimiyyar lissafi wato (physics) yau zamu yi karatunmu ne akan wani maudu’i da naga...

  • Physics: Darasi game da resistivity and conductivity

    Posted November 21, 2019

    A darasinmu na kimiyya da fasaha na gefen ilmin kimiyyar lissafi wato (physics) yau zamu san mene ne resistivi...

  • Mene ne elementary projectiles?

    Posted October 28, 2019

    A karkashin ilmin kimiyyar lissafi wato physics, yau zamu yi karatunmu ne akan elementary projectile. Bayan mu...

  • Darasi game da electrical method

    Posted October 18, 2019

    A makala ta da ta gabata mai suna method of mixture na yi bayanin specific heat capacity yanda ya ke dauke da ...

  • Darasi game da method of mixtures

    Posted September 30, 2019

    A makala ta da ta gabata mai suna measurement of heat capacity na yi bayani dangane da specific heat capacity ...

  • Yadda ake measurement of heat capacity

    Posted September 20, 2019

    Kamar yadda muka sani heat is a form of energy, wato yana daya daga cikin ire-iren makamashi. Wani lokacin aka...

  • Takaitaccen bayani game da gravitational field

    Posted July 27, 2019

    A physics, gravitational field model ne da ake amfani da shi wajan bayanin tasirin da massive body ya ke da sh...

  • Physics: Darasi game da general gas law

    Posted June 18, 2019

    A makala ta da ta gabata wadda na fara bayani dangane da Gas Law mun koyi mene ne gas law, sannan kuma mu...

  • Physics: Me ku ka sani game da work, da energy da kuma power?

    Posted May 23, 2019

    A karkashin ilmin kimiyyar lissafi wato (physics) yau zamu yi karatu ne akan wasu abubuwa masu mahimmanci a ra...

  • Pressure Law: Ma'anarsa da yadda ake lissafin shi

    Posted May 14, 2019

    Pressure law yana daga cikin laws na gas wanda a makala ta da ta gabata na yi bayani akai. Kamar yadda na fada...

View All Entries

Bidiyoyi

  • Maulidin Rasulu Sallahu Alaihi wa Sallam
    By Hadiza Balarabe
    712 views
  • 0:30
    Habibiya kar ki bar ni
    By Hadiza Balarabe
    3132 views
  • 0:18
    Gaskiya ana zafi
    By Hadiza Balarabe
    2839 views
Previous
Next

Hotuna

  • Profile Ph­otos 1 photo

  • Wall Photo­s 264 photos

  • Blog Photo­s 88 photos

Previous
Next

Zauruka

  • Complete aid care foundation
    3
  • GIRLS4GIRLS INITIATIVE
    9
    wannan kungiyace mezaman kanta datake a jahar kaduna ,wanda an kirkiretane domin cigaban matan AREWA wanda munada mambobi daga kowanne bangare na jahohi shatara dake arewa.mukanyi taro awurare inda mambobinmu sukafi yawa,sannan muna wayarda kan mata gameda matsalolin dasuke ciki,ilmantardasu,tareda tarbiyya tahanyar rubuce rubuce,muna kokarin yaki da cinzarafin mata da akeyi,tareda basu shawarwari masu amfani.munada form inmutum nada bukatar zama cikakken memba.
  • SADA ZUMUNCI KADUNA STATE
    10
    Wanan zaure anbudeshine domin mutanen dake jahar kaduna.
  • AUTANSO KITCHEN
    41
    Wannan zaure munkirkireshineh domin kawomuku girke-girken zamani dana gargajiya,da duk wani abu dayashafi bangaran girki konaci kona sha kasance taredamu domin koyar dukwani launi na girki da sha domin farinciki da nishadin iyalanku ,gayyato matarka/ki,kanwarka/ki da dukkan iyalanku domin sukoyah masha Allah tabbas anan zakauganeh Bakandamiya ba a ilmantarwa nishadantarwa sada zumunci suka tsayaba harma sunadamuwa da wurin cin abincinmu domin kunsan se ankoshi za a iya fahimtar karatu dakuma iya yin Nishadi.
Previous
Next
© 2022 Bakandamiya About Terms Privacy Subscription Earn Money Advertise Contact
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram