• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Mambobi
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • More
    • Kasuwa
      • Stores Home
      • Browse Stores
      • Browse Locations
      • Products Home
      • Browse Products
      • Products Pinboard
      • Categories
      • Browse Reviews
      • Wishlists
    • Sana'o'i
      • Browse Listings
    • Sanarwa
      • Bukukuwa Masu Zuwa
      • Past Events
  • Updates
  • About
  • Abokai(350)
  • Zauruka(2)
  • Hotuna(3)
  • Sanarwa(10)

Updates

About

Personal Information

  • Suna Ummyter
  • Sunan Mahaifi Abdallah
  • Jinsi Mace
  • Ranar Haihuwa December 20, 1994
  • Relationship Status Married
  • Takaitaccen Bayani Ina son Rubutu, Ina yi dan kaina, ina yi dan masu karatu.

Contact Address

  • Sunar Unguwa Unguwar Kwari [map]
  • Sunan Gari Kano
  • Karamar Hukuma Nassarawa L.G.E
  • Jaha Kano
  • Kasa Nigeria

Contact Information

  • Phone No. 9017764101
  • WhatsApp No. 9017764101
  • Email: ummyterabraham@gmail.com
  • Facebook FULANI BINGEL
  • Instagram Muslima-Israh

Personal Details

  • Matakin Karatu High School
  • Sana'a ko Aiki Student

Abokai

  • Bakandamiya GORON JUMMAA MATAR DA BA TA DA AURE ZA TA IYA SANYA TURARE TA FITA UNGUWA? Tambaya: Assalam malam muna san karin bayani akansa turare gamata sufita, wani malami yace wadda ba matar aure ba zata iya sawa? Amsa: Wa'alaikum assalam, To 'yar'uwa ya HARAMTA ga mace Baliga ta sanya turare, ta fita unguwaa, saboda fadin Annabi S.A.W : "Duk matar da ta sanya turare, ta wuce ta wani majalisi, to ta zama mazinaciya, kamar yadda Abu-dawud ya rawaito. A wani hadisin kuma yana cewa: "Duk matar da ta sanya turare, kar ta halarci sallar Isha tare da mu. Nassoshin da suka gabata suna haramta sanya turare ga mace balagaggiya idan za ta fita, kuma ba su bambance tsakanin matar aure ba da budurwa ko bazawara, wannan sai ya nuna gamewarsu ga dukkan mata wadanda sharia ta hau kansu, tun da ba'a samu abin da ya kebance wasu nau'i ba, sannan kuma an haramta sanya turaren ne: saboda yana kaiwa zuwa tada sha'awar Maza, wannan kuma baya bambanta tsakanin matar aure da wacce ba ta yi ba Amma za ta iya sanyawa ta zauna a gida mijinta ya ji kamshi, in ta yi hakan za ta samu lada, haka ma budurwa, za ta iya sanyawa a tsakanin 'yan'uwanta mata, ko gaban muharramanta wadanda ta san ba za su yi sha'awarta ba Allah ne mafi sani Amsawa: DR. JAMILU YUSUF ZAREWA 31/03/2016
  • Rahmatu Lawan Barkanmu da Jumma'a 'yanuwa. Allah Ya sada mu da albarkatun da ke cikinta!
  • Lawan Dalha Ya Allah Ka sada mu da alkhairan da ke cikin wannan rana; ka tsare mu daga sharri duniya da lahira. #JummaaMubarak
  • Adamou Bagna Mahamane Welcome Ramadan!
  • Nuhu ishaq
  • Danladi Haruna *SAKAMAKON MUHAWARA* *RANAR MAGAJI DANBATTA (19/01/2021)* *KARAWA TA 55 FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION:- MAKI= 77 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION:- MAKI =76 *KARAWA TA 56 KARAMCI WRITERS ASSC.:- MAKI= 81 MARUBUTA KARE HAKKIN AL'UMMA WRITERS ASSOCIATION:- MAKI= 80 #MuhawararBakandamiya2020
  • Muhammad Kabeer
  • Mustapha musa abu Aisha KU NEMA WA IYAYENKU GAFARA. قال شيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله :«ولا يزال الولد الصالح يستغفر لأبيه حتى يُغفـر له ثم ترفع درجتـه في الجنة» [شرح الوصية الصغرى (١٣١)📗] ══════ ❁✿❁ ═════ Sheikhl Islam Ibni-Taimiyyah (Rh) ya ce: 'Da, na 'Kwarai ba zai gushe yana Nema wa Mahaifinsa gafara ba, har sai Allah ya Gafarta Masa kuma ya Daukaka Darajar sa a Aljannah. [شرح الوصية الصغرى (١٣١)📗] ══════ ❁✿❁ ═════ رب اغغر لي ولوالدي وللمسلمين والمسلمات، والمؤمنين والمؤمنات الأحياء منهم والأموات ياحي ياقيوم. #Fatan_Alkairi
  • Ali Yuguda Barkan mu safiya.
  • Mohammed Sani Hassan ‏انظُرْ كَيْفَ نُصَرِّفُ الآيَاتِ لَعَلَّهُمْ يَفْقَهُونَ
Previous
Next

Zauruka

  • TSEGUMI ZALLA
    s
    "Mijina ya kama Yayarsa dumu-dumu sadda ta so yimin mummunan sharri!" "Nayi nasarar raba mijina da danginsa!" "Aminiyata ta aure min miji, daga baya ni kuma na yi mata abinda har gobe take kuka da roƙona akan nayi hakuri." Wannan da ma wasu, duk za ku ji daga gare mu a wannan dandali TSEGUMI ZALLA na wannan shafi Labari ne da ya faru a gaske wanda masu shi suka bukaci mu ɓoye sunansu. ALFARMA! ALFARMA!! ALFARMA!!! IDAN KASAN BAKA IYA TSEGUMI BA KAR KA SHIGA. IDAN KINA DA WASIKA GA BUDURWAR MIJINKI KI SHIGA KI MANA MAGANA. IDAN KANA SON YARINYA KA GAGARA GAYA MATA KA SHIGA KA KA GAYA MANA. IDAN A MAKOTANKI WATA TA TAKURA KI DA GULMA, SHIGA KU FADA MANA MU YI MUKI MAGANINTA. IDAN KUNA DA WASIKAR KAICONA, KU SHIGA KU FADA MANA. IDAN KASAN DUK BA KADA WADANNAN ABUBUWAN KAR KA KULA MU TA INBOX. MUNA MARABA DA KOWANE IRIN SAKO DA NASIHA DA WA A ZI. BA MA MARABA DA ZAGI. KATSINAWA KU YI NESA DA MU
  • ZAUREN LAMTANA BINGEL/NOVELS ONLY
    s
    DON KARANTA INGATTATTUN LABARAN ALJANU DA TSAFE-TSAFE
Previous
Next

Hotuna

  • Wall onlym­e Photos 6 photos

  • Wall Photo­s 44 photos

  • Profile Ph­otos 2 photos

Previous
Next

Sanarwa

  • March 2, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Lubna Sufyan
    13 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Lubna Sufyan. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 2 March 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • February 23, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Jibril Adamu Rano
    14 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Jibril Adamu Rano. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 23 February 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • February 16, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Biebie Isa
    17 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Zainab Isa Ahmad. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 16 February 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • February 9, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da A'isha Hussain
    19 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, A'isha Hussain Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 9 February 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • February 2, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Amra Auwal Mashi
    23 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Amra Auwal Mashi. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 2 February 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • January 26, 2021 7:00 AM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Rabi'atu A. Omar (Pinky)
    15 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wata hazikar marubuciya, Rabi'atu A. Omar. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 26 January 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • January 19, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: Tattaunawa da Muntasir Shehu
    20 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Muntasir Shehu. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 19 January 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • January 12, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: TATTAUNAWA DA ABUBAKAR AUYO
    23 guests
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Abubakar Auyo. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 12 January 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • January 5, 2021 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: TATTAUNAWA DA BAMAI DABUWA
    1 guest
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Bamai Dabuwa. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 5 January 2021 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
  • December 29, 2020 7:00 PM GMT
    BAKONMU NA MAKO: TATTAUNAWA DA ZAHRADDIN NASIR
    1 guest
    A wannan satin ma, Maryam Haruna da Hauwa'u Muhammad, cikin shirinsu na 'Filin Bakonmu Na Mako,' za su tattauna ne tare da wani hazikin marubuci, Zahraddin Nasir. Ku biyo mu a cikin shirin ranar Talata 29 December 2020 da karfe 7 zuwa 10 na yamma.
Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About Us  -  Terms  -  Privacy  -  Advertise  -  Support  -  Stock Photos  -  Contact Us  -  Mobile Apps
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram
Create New Content
  • Kasuwa
Add Link