• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Mambobi
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • More
    • Kasuwa
      • Stores Home
      • Browse Stores
      • Browse Locations
      • Products Home
      • Browse Products
      • Products Pinboard
      • Categories
      • Browse Reviews
      • Wishlists
    • Sana'o'i
      • Browse Listings
    • Sanarwa
      • Bukukuwa Masu Zuwa
      • Past Events
  • Updates
  • About
  • Abokai(115)
  • Makalu(16)
  • Hotuna(2)

Updates

About

Personal Information

  • Suna Jamila Mustapha
  • Jinsi Mace
  • Ranar Haihuwa March 24, 1991
  • Takaitaccen Bayani Marubuciya mai neman damammakin bunkasa rayuwar al'umma ta yanar gizo

Contact Address

  • Sunan Gari Lagos
  • Kasa Nigeria

Abokai

  • Rahmatu Lawan GORON JUMMA'A INA YAWAN FITAR DA MANIYYI SABODA MIJINA BA LAFIYA Tambaya: Assalamu Alaikum , Dr macece mijinta ba yada lafiyan aure tsawon lokachi, sai ya zamana tana yawan releasing ba sai tayi wani dogon tunani na sha'awaba, ya matsayin ibadarta yake? Amsa: Wa alaikumus salam To gaskiya abin da yake daidai shi ne: ya nemi magani, in kuma bai samu ba, ana iya raba auran, tun da yana daga cikin manufofin aure, katange ma'aurata daga fadawa haramun, kamar yadda shararren hadisinnan ya tabbatar. Yawan fitar maniyyi zai iya zama lalurar da za ta iya haifar da saukin sharia, saidai na ki ba zai zama lalura ba, saboda iyayenki za su iya wajabtawa mijin neman magani, in kuma bai samu ba, za ku iya rabuwa, Allah ya azurta kowa daÄŸa falalarsa. Cigaba da zamanku a wannan halin yana iya jefa ki cikin hadari, mata nawa ne suka zama mazinata ta hanyar wannan sababin? Ya wajaba ki yi wanka duk sanda maniyyin ya fita, tun da ya fita ne ta hanyar jin dadi. ALLAH NE MAFI SANI Daga zauren Filin Fatawa na Dr. Jamilu Zarewa 12/6/1437
  • Jamilu Ibrahim Maikaka  :announce: munfaso
  • Lawan Dalha Ya Allah Ka sada mu da alkhairan da ke cikin wannan rana; ka tsare mu daga sharri duniya da lahira. #JummaaMubarak
  • Adamou Bagna Mahamane Welcome Ramadan!
  • MK Adam
  • usman aliyu
  • Abdullah m bature
  • Bala yakubu kobi
  • Umar Zango
  • Sabiu Hussaini Gumel
Previous
Next

Makalu

  • Godiya ga Allah: Maganin talauci da kuncin rayuwa

    Posted July 23, 2017

    Ko a lokacin da ba a shiga irin kuncin rayuwar da ake fuskanta a yanzu ba, akwai wadanda al’adarsu ce ku...

  • Rage farashin aure a kasar Hausa: Gyara ko batawa?

    Posted January 24, 2017

    A wasu 'yan makonni da suka gushe ne karamar hukumar Dambatta da ke jahar Kano ta ja hankalin 'yan Nijeriya mu...

  • Haramun ne mutane su kashe wanda ya zagi Annabi - Sheikh Kabir Gombe

    Posted January 19, 2017

    Sakataren kungiyar Izala Ta kasa kuma shahararren mai wa’azin nan, Malam Muhammad Kabiru Gombe ya c...

  • Yadda ake amfani da waya wajen nemo abubuwan da suka bata

    Posted January 13, 2017

    Sau da yawa za mu batar da abubuwan mu da muke amfani da su na yau da kullum kamar su mukullai, waya, wallet d...

  • Abubuwan 10 da ke kawo mutuwar aure a kasar Hausa

    Posted December 7, 2016

    1. Rashin sanin daraja da hakkokin aure 2. Kaucewa koyarwar Manzon Allah game da zamantakewar ma'aurata 3. G...

  • Illolin rashin barci ga lafiyar jiki

    Posted November 30, 2016

    1. Mantuwa da rashin fahimta 2. Dakushewar kwakwalwa 3. Rashin karfin jiki 4. Bacin rai 5. Hawan jini 6. ...

  • Abinci kala 15 da ke kara kaifin kwakwalwa

    Posted November 28, 2016

    Kifaye masu dauke da sinadarin Omega 3 acids kamar Tuna da Salmon Alayyahu Man Kwakwa Agushi Farfesun Ka...

  • Tsarabar Jumma’a: Farillan alwala, sunnoninta da mustahabbanta

    Posted November 25, 2016

    Farillan alwala   Farillan alwala guda 7 ne: niyya wanke fuska wanke hannaye zuwa gwiwar hannu sh...

  • Addu’ar samun dukiya da ‘ya’ya masu albarka

    Posted November 24, 2016

    Wannan addu’ar an tsagota ne daga shahararriyar addu’ar nan wacce Manzon Allah (saww) ya yi ma Say...

  • Yadda ake tatsar man kwakwa

    Posted November 23, 2016

    Abubuwan da ake bukata Kwakwa kamar guda uku ko fiye da haka Ruwan mai dan zafi Yadda ake hadawa 1. Za...

  • Illoli guda 5 da almajiranci ke haifarwa a kasar Hausa

    Posted November 21, 2016

    Ya na hana yara samun kulawar da za ta tabbatar da sun girma sun zama mutanen kirki da za su zama abun alfah...

  • Tsumin rage kiba da tumbi

    Posted November 21, 2016

    Kayan Hadi Kwakwamba Lemon tsami Ganyen Na'a na'a Danyar Citta Yadda ake hadawa  Za a yayyanka ...

View All Entries

Hotuna

  • Wall Photo­s 86 photos

  • Blog Photo­s 20 photos

Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About Us  -  Terms  -  Privacy  -  Advertise  -  Support Center  -  Mobile Apps  -  Contact Us
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram