• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Sanarwa
    • Bukukuwa Masu Zuwa
    • Past Events
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Sana'o'i
    • Browse Listings
  • Updates
  • About
  • Abokai(24)

Updates

The post was not added to the feed. Please check your privacy settings.
  • Home of Qualitie Writer's association
    Home of Qualitie Writer's association is now following maharaz sulaiman.
    • Mar 24
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Hafsat Muhammad Grema.
    • November 29, 2020
  • Hafsat Muhammad Grema
    Hafsat Muhammad Grema is now following maharaz sulaiman.
    • November 29, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Nguru Writers Association of Nigeria.
    • November 29, 2020
  • Nguru Writers Association of Nigeria
    Nguru Writers Association of Nigeria is now following maharaz sulaiman.
    • November 29, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Umar.
    • November 29, 2020
  • Umar
    Umar is now following maharaz sulaiman.
    • November 29, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following ALI EL-ADI.
    • November 29, 2020
  • ALI EL-ADI
    ALI EL-ADI is now following maharaz sulaiman.
    • November 29, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Mubarak Hussaini.
    • November 29, 2020
  • Mubarak Hussaini
    Mubarak Hussaini is now following maharaz sulaiman.
    • November 29, 2020
  • Shafin Dr. Jamilu Zarewa
    Shafin Dr. Jamilu Zarewa is now following maharaz sulaiman.
    • October 20, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Shafin Dr. Jamilu Zarewa.
    • October 20, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Umar Maikudi.
    • October 8, 2020
  • Umar  Maikudi
    Umar Maikudi is now following maharaz sulaiman.
    • October 8, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman is now following Mukhtar Musa Karami Abu Hisham.
    • October 8, 2020
  • Mukhtar Musa Karami  Abu Hisham
    Mukhtar Musa Karami Abu Hisham is now following maharaz sulaiman.
    • October 8, 2020
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman liked Fatawa Online's photo.
    • September 29, 2020
    • 4 person likes this
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman liked Shafin Dr. Jamilu Zarewa's post.
    Shafin Dr. Jamilu Zarewa → Filin Fatawa:
    ZAN IYA AURAN JIKAR...  moreZAN IYA AURAN JIKAR...  more
    Shafin Dr. Jamilu Zarewa → Filin Fatawa:
    ZAN IYA AURAN JIKAR...  moreZAN IYA AURAN JIKAR YAYATA?

    Tambaya

    Assalamu Alaikum, Allah yasa Malam yana cikin koshin lafiya. Malam Ina neman a warware mun wata matsala ne, Akwai aure tsakanina da jikar yayata? Wato dani da kakar yarinyan mahaifinmu daya.

    Amsa

    Wa'alaiku mussalam, Babu aure a tsakaninku mutukar mahaifiyarku daya da kakarta, saboda aya ta (23) a suratun Nisa'i ta haramta auran 'yar 'yar'uwa wacce kuke uwa daya ko uba daya ko kuma shakikai.

    'Yar 'yar'uwa a wannan ayar ta hada da Jikarta da jikar jikarta har zuwa can kasa kamar yadda malaman Fiqhu su ka yi karin bayani.

    Don neman karin bayani duba babun NIKAH a Fiqhul Muyassar da tafsiran malamai ga aya ta...    less
    • September 4, 2020
    • 5 person likes this
  • maharaz  sulaiman
    maharaz sulaiman liked Shafin Dr. Jamilu Zarewa's post.
    Shafin Dr. Jamilu Zarewa → Filin Fatawa:
    SHIN ABAYA TA NA DAUKAR HUKUNCIN...  moreSHIN ABAYA TA NA DAUKAR HUKUNCIN...  more
    Shafin Dr. Jamilu Zarewa → Filin Fatawa:
    SHIN ABAYA TA NA DAUKAR HUKUNCIN...  moreSHIN ABAYA TA NA DAUKAR HUKUNCIN HIJAB?

    Tambaya

    Assalamu alaikum

    Malam don Allah tambaya nake da ita kamar haka: Abaya da mata suke sanyawa tana iya daukan hukuncin Hijabi ne, domin zaka ga ko harami za ka gan su da irin wannan shigar, kuma nayi kokarin leka wasu littafai masu alaka da hijab ban iya kaiwa ga magana akan hakan ba. Malam ko akwai maganganun malamai akai?

    Allah ya saka maka da alkhairi.

    Amsa

    Wa'alaykumussalam, To dan'uwa, abin da ya wajaba ga mace musulma shi ne: ta sanya tufan da zai suturce jikinta, in ban da fuska da tafin hannu a wajan wasu malaman, wasu malaman kuma suna ganin fuska al'aura ce, don haka ita ma ya wajaba a rufe ta, tun a nan kyawun mace yake, kayan da za ta sa su zama masu kauri, ba ya halatta ta yi ado in ba a cikin gidan mijita ba, ko tare da muharramanta.

    Suturar mace musulma ba'a so ta yi kama da kayan maza, kamar yadda ba'a so su zama kayan da za su ja hankali, ko wadanda aka fesa musu turare, Mutukar Abaya ko jallabiyya ta suturce jiki yadda ya kamata, ba ta matse shi ba, za ta dauki matsayin hijabin da Allah da manzonsa, suka yi umarni.

    Don neman Karin bayani duba: Majmu'ul-fataawa 220 da...    less
    • September 4, 2020
    • 4 person likes this
View More
Loading ...

About

Personal Information

  • Cikakken Suna maharaz
  • Jinsi ko Nau'i Na miji
  • Ranar Haihuwa August 23, 1985
  • Relationship Status Married
  • Takaitaccen Bayani Inada sakin kai da natsuwa

Contact Address

  • Sunar Unguwa Kabala West [map]
  • Sunan Gari kaduna
  • Karamar Hukuma kaduna south
  • Jaha kaduna
  • Kasa Nigeria

Contact Information

  • Phone No. 8087954365
  • WhatsApp No. 8087954365
  • Email: mahrazsulaiman558@gmail.com
  • Facebook https://www.facebook.com/mahraz.sulaiman
  • Twitter Check out Mahraz Sulaiman (@SulaimanMahraz): https://twitter.com/SulaimanMahraz?s=09
  • Instagram https://www.instagram.com/mahraz_sulaiman/
  • YouTube Channel https://www.youtube.com/channel/UC_hsu_kDz7-raL-1Ly6Uhzw

Abokai

  • Lawan Dalha Hello
  • Mustapha musa abu Aisha { Suratul- Fãtiha } ‏ﻗﺎﻝ الامام اﺑﻦ ﺍﻟﻘﻴـﻢ ﺭﺣﻤـﻪ ﺍﻟﻠﻪ تعالى: ‏ﻭﻟﻮ ﺃﺣﺴﻦ ﺍﻟﻌﺒﺪ ﺍﻟﺘﺪﺍﻭﻱ ﺑﺎﻟﻔﺎﺗﺤﺔ ، ‏ﻟﺮﺃﻯ ﻟﻬﺎ ﺗﺄﺛﻴﺮﺍً ﻋﺠﻴﺒﺎً ﻓﻲ ﺍﻟﺸﻔﺎﺀ. [‏📚ﺍﻟﺪﺍﺀ ﻭﺍﻟﺪﻭﺍﺀ / ٨] ══════ ❁✿❁ ═════ Ibnul Qayyim (Rht) ya ce:- da ace mutum zai kyautata yin Mãgani da (Suratul-fãtiha) To da yaga Wani Babban Ta'asirin ban Mamaki game da Samun Waraka. [📚ﺍﻟﺪﺍﺀ ﻭﺍﻟﺪﻭﺍﺀ / ٨] ══════ ❁✿❁ ═════ Allah yasa mu dace اللهم فرج هم المهمومين من المسلمين، ونفس كرب المكروبين، وقض الدين عن المدينين، وشفي مرضانا ومرضى المسلمين،
  • Ummyter Abdallah Madam din Dana kewa aiki jiya ta aikeni na sayo mata semo 2kg,danaje shagon sai na tarar sai 1 kg,so na dawo ban sayo ba shine tace min ni Wawa ne bana amfani da hankalina na sayo 1kg guda biyu ya zama 2kg Kennan idan an hada,na bata hakuri dai ta hakura,yau kuma tace na sayo mata slippers number 8,danaje babu sai lamba 4 shine na sayo lamba 4 guda biyu,na kawo batace komai ba Naga tana hada mini kayana cikin jaka,shine nake tambaya ko wanki zatayimin koko daki zata canjamin🤪🤪🤪
  • Mukhtar Musa Karami Abu Hisham Cinikin mutum ake kamar yanda ake cinikayya a kasuwa,farashi suke yanke wa kamar yanda ake yi a super market,basa yin ragi balle su nuna alamar sauki,idan ka biya kudi su baka,idan ka ki biya su kasheshi. Basa tsoron kowa,balle su yi tunanin akwai wanda zai iya tunkararsu,dole akwai abin tsoro fa,kasar nan ta mu akwai firgici sosai,Ya Allah ka karemu daga wannan masifar ta satar mutane. Allah ka bamu lafiya da zama lafiya amin
  • Shafin Dr. Jamilu Zarewa AZUMIN KWANA UKU A WATAN RAJAB Tambaya Assalamu alaikum inayiwa malan fatan alkhairi, tambayata iyace :- Azumi uku na tsakiyar wata wanda ake kira " Ayyaamul beed " na watan Rajab. To ya hallata a muslunci?. Amsa Wa alaikum assalam, Ya tabbata a cikin hadisin Tirmizi mai lamba ta: 761: Annabi s.a.w. ya cewa Abu-zarrin idan za ka yi azumi, to ka azumci ranar sha uku da ranar sha hudu da sha biyar daga kowanne wata, watan Rajab Daya ne dağa cikin watannin musulunci za'a iya azumin da ya tabbata a ragowar watanni a cikinsa, saidai kawai watan bai kebanta da Wata falala ba. Allah ne mafi sani Amsawa: DR. JAMILU YUSUF ZAREWA 21\4\2016
  • Umar Aslm. Yau da Gobe da juyawar Dare da Rana sun isa mai hankali yasan inda ya dosa.
  • Gimbiya Rahma Ina ta ya kaina murnar zagayowar ranar haihuwata.
  • Muhammad Sulaiman
  • Yusuf lawal Yusuf ADDU'A TAKOBIN MUMINI 05 Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi, ya kasance idan ya ga jinjirin wata yana cewa: "الله أكبر، ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺃَﻫِﻠَّﻪُ ﻋﻠَﻴْﻨَﺎ ﺑِﺎﻷَﻣْﻦِ ﻭﺍﻹِﻳﻤَﺎﻥِ، ﻭَﺍﻟﺴَّﻼﻣَﺔِ ﻭﺍﻹِﺳْﻼﻡِ، لما تحب وترضى، ﺭَبنا ﻭﺭَﺑُّﻚَ ﺍﻟﻠَّﻪ". 📚ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ (٣/١٥٧) "Allahu Akbar, Allahumma Ahillahu Alaina Bil-Amni Wal-Iman, Was-Salamati Wal-Islam, Lima Tuhibbu Rabbuna Wa Tarda, Rabbuna Wa Rabbukallah". 📚 Tirmizi (3/157) Ma'ana: "Allah ne mafi Girma, Ya Allah! Ka sanya tsayuwarsa a garemu ta zamo kwanciyar hankali ce, da imani, da aminci, da musulunci, da kuma gamokatar da abin da ka ke so Ya Ubangijinmu, kuma ka ke yadda da shi, Ubangijinmu da Ubangijinka (ya kai wannan jinjirin wata!) shi ne Allah". Allah ya sa mu dace 1st Muharram, 1442H. (21/08/2020). ✍️ Yusuf Lawal Yusuf
  • Abdullahi Arzika Jaredi Haihuwar jinjirin watan Jumada Sani, 1442. BismilLāhir Rahmānir Rahīm Wal qamara qaddarnāhu manāzila hattā āda kal urjūnil qadīm. SadaqalLāhul Azīm. Haihuwar jinjirin watan Jumada Sani 1442 zai auku ne karfe 6:00am agogon Nigeria a safiyar Laraba 13 ga January, 2021. Kusan abinda ya faru wata 2 baya a haihuwar jinjirin watan Rabi'us Sani, 1442 shine ne zai kuma aukuwa. Haihuwar kusan lokaci daya ne don qarfe 6:08am na safe agogon Nigeria aka haifi jinjirin watan Rabi'us Sani, 1442. A yau Laraba 13 ga January, 2021 ita ce 29 ga Jumuda Ula, 1442 a Nigeria. Zuwa faduwar rana sannan jinjirin watan ya yi kusan awa 12 da haihuwa a Nigeria. Saboda haka awa 12 da haihuwa, jinjirin watan ba zai ganu da idon dan adam ko da na'urar hangen nesa a Nigeria ba amma duk da haka za'a fita duban watan don bin qa'idar da shari'ar musulunci ta ajiye cewar duk 29 ga wata a fita duban wata. Idan Allah Ya nufa ba'a samu rahoton ganin wata a Nigeria ba to Mai Alfarma Sultan zai zartar da kashegari Alhamis 14 ga January, 2021 ya zama 30 ga watan Jumada Ula, 1442 sai Juma'a 15 ga January, 2021 ya zama 1 ga watan Jumada Sani, 1442. Su kuma Qasa Mai Tsarki ta Saudi Arabia kowa ya san ba sa bin qa'ida ta shari'ar Musulunci wajen duban wata suna bin lissafin kalandar Ummul Qura ne wadda ta ce idan haihuwar jinjirin wata ya auku kafin faduwar rana sannan kuma rana ta riga wata faduwa to kashegari kawai ita ce 1 ga wata. Shi isa watam da ya wuce a post dina na kamawar jinjirin watan Jumada Ula, 1442 na ce za su birkita mana lissafi a Jumada Sani. A Saudi Arabia haihuwar jinjirin watan Jumada Sani 1442 zai auku ne karfe 8:00am agogon Saudia a safiyar Laraba 13 ga January, 2021. Suma yau ne 29 ga Jumada Ula, 1442. Lissafinsu daidai da na Nigeria ne. Yau da Maghriba a sannan jinjirin watan yayi kusan awa 10 kenan da haihuwa a Saudia. Jinjirin watan kuma zai fadi ne bayan faduwar rana da minti 17 a garin Makkatul Mukarramah. Awa 12 da haihuwa ma wata ba zai ganu a Nigeria ba balle Saudia masu awa 10 amma tunda an cika qa'idar lissafin kalandar Ummul qura na rana ta riga wata faduwa, to automatically gobe Alhamis 14 ga January, 2021 ita ce 1 ga watan Jumada Sani, 1442 a Saudi Arabia. Nigeria kuma sai mun bi qa'idar shariar musulunci mun jíra rahoton ganin wata idan an gani yau din kuma Fadar Mai Alfarma Sultan ta tabbatar da ganin muma gobe sai ya zama 1 ga watan Jumada Sani amma dai da kamar wuya. Watan Rajab,1442 idan Allah Ya kaimu lissafin zai kuma daidaita tsakanin masu bin shari'a na duban wata da masu bin lissafin kalanda. Allah kuma Ya sa Saudia su daina amfani da lissafin kalandar Ummul Qura wanda shima da kamar wuya amma Wallahi da duk wani rudani da sabani na ganin wata a duniya an daina. Azumin bana ga dukkan alamu Saudia za su rigamu dauka amma Qaramar Sallah rana daya za ayi ta kusan ko ina a duniya. Babbar Sallah, 1442 ma Dole a samu sabani da rudani muddin Saudia lissafin kalanda za su bi domin ranar da za su hau Arfah mu kuma sai kashegari ce za ta zama 9 ga watan Zulhajji a Nigeria. Dole sai Mai Alfarma Sultan ya sanya mun qara kwana 1 a lissafinmu na Zulhajji, 1442 domin samun daidaito da ranar Arfah. Allah Ya sa mu dace * ** *** Abdullahi Hamza Bayero
  • Muttaka A. Hassan Ga ta nan ga ta nan ku!
  • Zaharadden Nasir Saboda murmushinka, rayuwa zata iya zama kyakkyawa. YI MURMUSHI😀
Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About  -  Terms  -  Privacy  -  Talla  -  Support  -  Contact  -  Mobile Site
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram