• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Shafin Farko
  • Mambobi
  • Zauruka
    • Browse Groups
  • Tambayoyi
  • Ra'ayoyi
    • Browse Polls
  • Makalu
    • Browse Entries
  • Bidiyoyi
    • Browse Videos
  • Sautuka
    • Nemo Sautuka
  • Hotuna
    • Browse Albums
    • Browse Photos
  • More
    • Kasuwa
      • Stores Home
      • Browse Stores
      • Browse Locations
      • Products Home
      • Browse Products
      • Products Pinboard
      • Categories
      • Browse Reviews
      • Wishlists
    • Sana'o'i
      • Browse Listings
    • Sanarwa
      • Bukukuwa Masu Zuwa
      • Past Events
  • Updates
  • About
  • Abokai(67)
  • Bidiyoyi(1)

Updates

About

Personal Information

  • Suna Sarauniya
  • Sunan Mahaifi Mangu
  • Jinsi Mace
  • Ranar Haihuwa December 1, 1999
  • Takaitaccen Bayani Marubuciya

Contact Address

  • Sunan Gari Konni
  • Karamar Hukuma Tahua
  • Jaha Konni
  • Kasa Niger

Abokai

  • Bakandamiya Muna matukar godiya, jinjina da ban gajiya ga duk waɗanda suka samu damar halartar taron bada kyautuka na Muhawarar Bakandamiya 2020, harma da wadanda suka yi ta aiko mana da sakonnin farin ciki da fatan alkhairi. Allah Ya sa kowa ya koma gidansa lafiya. Mun gode, mun gode. Allah ya bar zumunci.
  • Rahmatu Lawan Barkanmu da Jumma'a 'yanuwa. Allah Ya sada mu da albarkatun da ke cikinta!
  • Lawan Dalha Ya Allah Ka sada mu da alkhairan da ke cikin wannan rana; ka tsare mu daga sharri duniya da lahira. #JummaaMubarak
  • Adamou Bagna Mahamane Welcome Ramadan!
  • Mustapha musa abu Aisha #SUNAN ALLAH AKE SO KAFARA AMBATA LOKACIN DA KA TASHI DAGA BARCI Babban guri da alfaharin Shaidhan da masu taimaka masa shine suga sun halaka dan Adam ya mutu ya shiga wuta kamar yadda suma suka halaka,Shiyasa yake bibiyayyar lokuta mafi tsada dan halaka dan Adam,kamar lokacin kwanciya barci ko lokacin tashi daga barci. #SHAIDHAN YANA YIN KWALLI GUDA UKKU LOKACIN BARCINKA* Annabi SAW yana cewa: *(Shaidhan yana yin kwalli guda ukku a daidai kan dan Adam lokacin da yake kwance yake barci,ko wane dauri yana rudarka da cewa akwai sauran dare mai yawa, amma idan ka ambci Allah lokacin tashi daga barci sai dauri daya ya since,idan kayi alwala sai wani daurin ya since, idan kayi sallah sai sauran dayan ya sinci sai ka wayi gari cikin nishadi da walwala da jin dadi, amma idan bakayi haka ba sai ka wayi gari cikin damuwa da kasala da bakin ciki)* @ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻭ ﺻﺤﻴﺢ ﻣﺴﻠﻢ. Imam Nawawy Allah yayi masa rahama yana cewa: "Abinda zahirin wannan hadisi yake nuna mana dukkan wanda bai hada wadan nan abubuwa guda ukku wato ambaton Allah sannan alwala sannan Sallah lokacin tashi daga barci, to yana cikin wadanda zasu wayi gari cikin bacin rai da damuwa da kasala". @ﺷﺮﺡ ﺻﺤﻴﺢ ﻣﺴﻠﻢ( ٦٧ / ). Allah ka bamu ikon aiki da wannan sunnah.
  • Mohammed Sani Hassan ‏انظُرْ كَيْفَ نُصَرِّفُ الآيَاتِ لَعَلَّهُمْ يَفْقَهُونَ
  • Abdullahi Saleh Ibrahim
  • Maryamerh Abdul Wasa-wasa, karatun boko na neman fin karfin talaka a najeriya. Allah mun tuba
  • Kamala Minna ME YA SA...? Na kasa fahimtar cukumurɗar nan, lamarin yana raunata min lissafi sosai. Akwai mazaje da yawa da suke yiwa mace kallo wata maras tunani da lissafi a cikin rayuwarta. Bata da iko ko alfarma a fannin a yi shawara da ita,ko a zauna da ita cikin wani zance ko lamari da ya jirkice ake neman mafita. Sai kaji ana cewa bata da lissafi ko shawarar da za ta bayar har anyi amfani dashi, domin bata san kanta ba, shiririta kawai zata yiwa mutane. Ba abin takaici da ciwon rai, sai Mazaje da suke yiwa matansu kalar fahimtar nan, sai ka ji namiji na cewa ba zai nemi shawara da matarsa ba, mace ce ita kanta bata san kanta ba shiririta za ta yi masa. Na kasa fahimtar tunanin mazajen nan. Shin mace ita ba mutum bane ko kuwa bata da zuciya da kwanyar da za ta yi tunani da ita ce?. Shin namiji ne kawai mai hangen nesa da sanin ya kamata ko ya ya? Na kasa fahimtar gangan ɗin nan. Lissafin mace da namiji na sani ba ɗaya bane na amshi Farillar nan. Amma mai yasa ba za ake yi musu adalci ba wajan ba su dama a cikin neman mafita? wannan tauye haƙƙi ne da mai da mace ta ji a ranta ita ba wata bace hakan kuma damuwa ce da ke sanya ciwuka masu girma a zuciyar mace. Don Allah ake adalci Kamar yadda ake ganin mace bata cancanta da lissafin neman mafita ba, to haka shima namiji. Akwai mazajen da tunaninsu in aka sanya shi a sikile wallahi Allah ko an amshe shi a matsayi mafita faɗuwa za ayi warwas macen da aka raina sai ka ga ita nata da aka mai kallon hadarin kaji ya yi amfani. Kalmar Wasu Mazan da wasu matan ya kamata ace ana ado dashi wajan yanke hukunci ba wai ayi jam'u wanjan faɗin MATA ba hakan rashin adalci ne. Matarka fa sirrin kace duk yadda za kayi saɓa-ta juya-ta sunanta ba zai taɓa canzawa a sirrinka ba. Ya kamata ake adalci. An san ba duka aka taru aka zama ɗaya ba, don haka ake saka kalmar 'Wasu' a duk abinda za ayi in har ana son adalci. Zama kayi nazari da tunanin wani duhu da ka shiga tare da iyalinka ba karamar shakuwa da girmamawa da sanya zukatan iyalan naka alfahari hakan ke yi ba, don Allah ake duba ana saran bakin gatari. Ɗiya mace daraja ce da ita, girma ne da ita, in ka kira mace duk mara lissafi kana da uwa fa ita a wani mataki zaka ajje ta?🤔 Allah ya kyauta. KamalaMinna.
  • Ummyter Abdallah Madam din Dana kewa aiki jiya ta aikeni na sayo mata semo 2kg,danaje shagon sai na tarar sai 1 kg,so na dawo ban sayo ba shine tace min ni Wawa ne bana amfani da hankalina na sayo 1kg guda biyu ya zama 2kg Kennan idan an hada,na bata hakuri dai ta hakura,yau kuma tace na sayo mata slippers number 8,danaje babu sai lamba 4 shine na sayo lamba 4 guda biyu,na kawo batace komai ba Naga tana hada mini kayana cikin jaka,shine nake tambaya ko wanki zatayimin koko daki zata canjamin🤪🤪🤪
Previous
Next

Bidiyoyi

  • video
    By Sarauniya Mangu
    88 views
Previous
Next
© 2021 Bakandamiya  -  About Us  -  Terms  -  Privacy  -  Advertise  -  Support  -  Stock Photos  -  Contact Us  -  Mobile Apps
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram
Create New Content
  • Kasuwa
Add Link