• Contrast
    • Font
    • A
  • Sign In
  • Sign Up
    Loading ...
View All Updates Mark All Read
Bakandamiya
  • Home
  • Rubutu
  • Bidiyoyi
  • Sautuka
  • Hotuna
  • Zauruka
  • Profile Type: Personal
  • Profile Views: 8,951 views
  • Followers: 9 followers
  • Last Update: February 2, 2021
  • Last Login: December 17, 2020
  • Joined: December 17, 2020
  • Member Level: Basic
  • Update
  • About

Update

The post was not added to the feed. Please check your privacy settings.
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad commented on Maryam Haruna's photo.
    February 2, 2021
    Assalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke...  moreAssalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke gabatarwa.
    Yau ma in Sha Allah muna tare da baƙuwarmu don haka ku biyo mu cikin shirin.  
    • 17 people like this
    • View all 92 comments
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad Ke nake jira ai
      • February 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Amrah Auwal Toh mu tafi😂
      • February 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Amrah Auwal Mero ki zo ki rufe filin nan haka nan ni bacci nake ji😹😭
      • February 2, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad Tayi bacci \uD83D\uDE02
      • February 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Maryam Haruna \uD83E\uDD23\uD83E\uDD23\uD83E\uDD23\nBari in rufe yanzu. Tuni na tsere.
      • February 3, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Maryam Haruna's photo.
    February 2, 2021
    Assalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke...  moreAssalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke gabatarwa.
    Yau ma in Sha Allah muna tare da baƙuwarmu don haka ku biyo mu cikin shirin.  
    • 17 people like this
    • View all 92 comments
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad Ke nake jira ai
      • February 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Amrah Auwal Toh mu tafi😂
      • February 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Amrah Auwal Mero ki zo ki rufe filin nan haka nan ni bacci nake ji😹😭
      • February 2, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad Tayi bacci \uD83D\uDE02
      • February 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Maryam Haruna \uD83E\uDD23\uD83E\uDD23\uD83E\uDD23\nBari in rufe yanzu. Tuni na tsere.
      • February 3, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Rabiatu SK Mashi's post.
    January 24, 2021
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Gabatarwa.

    A Nijeriya, radiyo ta samu a shekarar 1933 da wani fasali na yada ayyukan da manufofin Turawan Mulki. 'RDS' ko 'Radio Diffusion Service' shi ne farkon abinda ya samar da gidajen radiyo...  more
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Gabatarwa.

    A Nijeriya, radiyo ta samu a shekarar 1933 da wani fasali na yada ayyukan da manufofin Turawan Mulki. 'RDS' ko 'Radio Diffusion Service' shi ne farkon abinda ya samar da gidajen radiyo sama da 200 yau a Nijeriya.

    Zan...  moreGabatarwa.

    A Nijeriya, radiyo ta samu a shekarar 1933 da wani fasali na yada ayyukan da manufofin Turawan Mulki. 'RDS' ko 'Radio Diffusion Service' shi ne farkon abinda ya samar da gidajen radiyo sama da 200 yau a Nijeriya.

    Zan bijiro da hujjojina wadanda...    less
    • 30 people like this
    • View all 56 comments
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Sannu nagartacciya 👍
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Aikin ki na kyau
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Oum Nass Yanzu kam ko wayar 3k indai ana sa mata memory sai ka ganta da radio.
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      sadiya  Abdullahi shehu Masha Allah aikinki yayi nagartacciya🔥🔥
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad \uD83D\uDCAF
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Rabiatu SK Mashi's post.
    January 24, 2021
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Hujja Ta Farko:
    Bahaushe ya ce mutane su ne kasuwa ba tarin rumfuna ba! A kiyasi na baya-baya da aka yi an gano cewar a daukacin mutane masu bibiyar labarai a kowace kafa, idan aka raba su gida goma, bakwai suna amfani...  more
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Hujja Ta Farko:
    Bahaushe ya ce mutane su ne kasuwa ba tarin rumfuna ba! A kiyasi na baya-baya da aka yi an gano cewar a daukacin mutane masu bibiyar labarai a kowace kafa, idan aka raba su gida goma, bakwai suna amfani da radiyo ne a Nijeriya. Yayin da...  moreHujja Ta Farko:
    Bahaushe ya ce mutane su ne kasuwa ba tarin rumfuna ba! A kiyasi na baya-baya da aka yi an gano cewar a daukacin mutane masu bibiyar labarai a kowace kafa, idan aka raba su gida goma, bakwai suna amfani da radiyo ne a Nijeriya. Yayin da gwamnati ta zo da wasu sababbin tsare-tsarenta wadanda take son su karade ko'ina, idan ta yi amfani da gidajen radiyo to mutane bakwai cikin goma da ke bibiyar labarai za su riski wannan sabon tsari, idan...    less
    • 34 people like this
    • View all 77 comments
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  @jibrin sai na watso a nan.
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Maryamerh Abdul Aa malam Jibrilla! Ba ruwana a wannan maganan. Na yi nan. Ma’assalam
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rabiatu SK Mashi Itama wayar ina jin sai da wutar nepa ake chajinta? Sannan kuma ba’a sauke manhaja sai an saka kudi an siya data?
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Tabbas haka zancen yake rabi’atu sai da wutar nepa
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Kuma sai ansa kudi ansiya data
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Rabiatu SK Mashi's post.
    January 24, 2021
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Hujja Ta Biyu:
    Sakonnin gwamnati suna isa ga al'umma ta hanyar nishadantarwa, ko ilmantarwa da makamantan haka, to idan ana son a sami duk wadannan sai an garzaya zuwa ga shirye-shiryen da ake yi a gidajen radiyo....  more
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Hujja Ta Biyu:
    Sakonnin gwamnati suna isa ga al'umma ta hanyar nishadantarwa, ko ilmantarwa da makamantan haka, to idan ana son a sami duk wadannan sai an garzaya zuwa ga shirye-shiryen da ake yi a gidajen radiyo. Misali a gidajen radiyo ne ake...  moreHujja Ta Biyu:
    Sakonnin gwamnati suna isa ga al'umma ta hanyar nishadantarwa, ko ilmantarwa da makamantan haka, to idan ana son a sami duk wadannan sai an garzaya zuwa ga shirye-shiryen da ake yi a gidajen radiyo. Misali a gidajen radiyo ne ake samun wasannin kwaikwayo wadanda kacokan gwamnati ce ke daukar nauyinsa domin isar da wani sako na musamman wanda zai amfani al'umma, kamar wasanni domin kawo karshen cutar foliyo ko tarin fuka ko zazzabin maleriya, uwa-uba kuma kariya daga kamuwa da...    less
    • 33 people like this
    • View all 50 comments
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Yo wasu kauyu kan ma ina suka ga talabejin ae sai dai redio din dai
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Wannan hujja tayi dan cike take da ilimi da ma’ana
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Jibrin Adamu Rano Na fahimci kin tsani talabijin, da alamu shi ya sa ba kya kallonta. Shi kuwa hukunci ba a yankewa bisa ra'ayi, abin da ka gani kake iya ɗorarwa.
      WASAN KWAIKWAYO.
      Ai daga sunan kawai kin san cikar fahimtarsa sai an kalla a talabijin, ba wai ji a rediyo...  more
      Na fahimci kin tsani talabijin, da alamu shi ya sa ba kya kallonta. Shi kuwa hukunci ba a yankewa bisa ra'ayi, abin da ka gani kake iya ɗorarwa.
      WASAN KWAIKWAYO.
      Ai daga sunan kawai kin san cikar fahimtarsa sai an kalla a talabijin, ba wai ji a rediyo ba. Wannan shi ya sa ita kanta gwamnatin a talabijin take ƙarfafa saka shi, don a can ne za a faɗaku ba rediyo ba.  
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad \uD83D\uDC4D
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      bilkisu  danjuma Hassan  Allah ya Karo basira nagartacciya 🥂
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Rabiatu SK Mashi's post.
    January 24, 2021
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Hujja Ta Uku:
    A shekarar 2004 zuwa 2005 al'ummar garuruwan Agbowo da Orogun da ke jihar Oyo sun fuskanci matsaloli na mummunar ambaliyar ruwa. Gwamnati ta yi ta kokarin shawo kan matsalar, ta kuma zage dantse wajen...  more
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Hujja Ta Uku:
    A shekarar 2004 zuwa 2005 al'ummar garuruwan Agbowo da Orogun da ke jihar Oyo sun fuskanci matsaloli na mummunar ambaliyar ruwa. Gwamnati ta yi ta kokarin shawo kan matsalar, ta kuma zage dantse wajen yin shirye-shirye na fadakarwa da...  moreHujja Ta Uku:
    A shekarar 2004 zuwa 2005 al'ummar garuruwan Agbowo da Orogun da ke jihar Oyo sun fuskanci matsaloli na mummunar ambaliyar ruwa. Gwamnati ta yi ta kokarin shawo kan matsalar, ta kuma zage dantse wajen yin shirye-shirye na fadakarwa da wayar da kai ga al'umma domin su fahimci illar da ke cikin toshe magudanan ruwa. A duba fa, gwamnati ba ta yi amfani da sojoji ko 'yan sanda ko wata hotiho wai ita talbijin ba, amma...    less
    • 36 people like this
    • View all 51 comments
    • shaheedah muhammad
      Jibrin Adamu Rano Kun bar bugun jaki, kun ɓige da bugun taiki. Ni fa abu ɗaya na ce, in da a ce gwamnati bata yi amfani da talabijin wajen nuna ainahin abin da ya faru ba, da babu wanda iya jin maganganun da kunne zai saka ya yarda kai tsaye.
      Bayan na ga sanarwar a...  more
      Kun bar bugun jaki, kun ɓige da bugun taiki. Ni fa abu ɗaya na ce, in da a ce gwamnati bata yi amfani da talabijin wajen nuna ainahin abin da ya faru ba, da babu wanda iya jin maganganun da kunne zai saka ya yarda kai tsaye.
      Bayan na ga sanarwar a talabijin na ji babu daɗi sosai, har da safe nake ba wa abokaina labarin abin da na gani gwanin ban tausayi. To kamar yadda na faɗa wa abokaina, haka duk masu talabijin za su faɗa wa abokanan su na karkara da kuke da'awar cewa ba su da talabijin ko lantarkin da za su gani.  less
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Jibrin Adamu Rano Ni fa magana ɗaya na yi, na ce muku na san lokacin da wannan matsalar ta faru.
      Ban manta ba ina gida a zaune ina kallon talabijin na ga ana ta nuna irin ta'adin da ruwa ya yi musu.
      Idan a rediyo za a faɗa, wa ye ma zai gane ainahin buƙatar taimakon da...  more
      Ni fa magana ɗaya na yi, na ce muku na san lokacin da wannan matsalar ta faru.
      Ban manta ba ina gida a zaune ina kallon talabijin na ga ana ta nuna irin ta'adin da ruwa ya yi musu.
      Idan a rediyo za a faɗa, wa ye ma zai gane ainahin buƙatar taimakon da suke yi? Ai gani a talabijin ne ya jawo aka tausaya musu sosai suka samu wannan gudummawar.

      Washegari da safe kuwa cikin alhini nake labarta wa abokaina irin asarar da waɗanda ambaliyar ta shaf. To idan ba ku sani ba ku sani, kamar yadda na ba wa abokaina labari, haka duk mai talabijin ɗin da ya kalla ya gamsu da gaske ne zai faɗa wa wanda bai kalla ba har zuwa kan 'yan karkarar da kuka ta haƙilon ba su da talabijin.  less
      • January 24, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Jibrin Adamu Rano Amrah (Takwarar 'ya ta)

      Ai yanzu ci gaba ya zo, babu wani gidan talabijin da ba su da manhaja ta waya, wacce za ka sauke ka riƙa kallon labaransu. Ni ina da manhajar Arewa 24 wanda da shi na kalli Maryam Umar taku a tattaunawar da aka yi da ita ta ZOOM...  more
      Amrah (Takwarar 'ya ta)

      Ai yanzu ci gaba ya zo, babu wani gidan talabijin da ba su da manhaja ta waya, wacce za ka sauke ka riƙa kallon labaransu. Ni ina da manhajar Arewa 24 wanda da shi na kalli Maryam Umar taku a tattaunawar da aka yi da ita ta ZOOM a arewa.
      Don haka batun wai a ɗauke wuta kana kallo duk bai taso ba, ki dai sake wata makamar, wannan makamar ta ki ganyen iska kawai kika riƙe, kina sake masa nauyi faɗowa za ki yi.  
      • January 24, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Maryamerh Abdul Kana yi kaman baka san tattalin arzikin najeriya ta yi qasa ba. Wa yake da datar kalle kalle a waya bayan ga sauki? Ana ta abinci ko ana ta data? Wai ni ko malam Jibrilla ko dai Gwamnatin nan ta masu kudi ne kawai da kake ta nanata telbijin, waya da...  moreKana yi kaman baka san tattalin arzikin najeriya ta yi qasa ba. Wa yake da datar kalle kalle a waya bayan ga sauki? Ana ta abinci ko ana ta data? Wai ni ko malam Jibrilla ko dai Gwamnatin nan ta masu kudi ne kawai da kake ta nanata telbijin, waya da abubuwan da ba kan gado.


      Da kake cewa masu talbijin ne suka gani kuma suka isar da sako ko suka bada labari, wannan magana taka karya ce, sanin kanka ne masu bada labarin da suka ji a gidan rediyo sun rinjayi masu badawa don sun gani a telbijin. Yoo yawanci masu kallon talbijin ‘yan birni ne da hira tsakaninsu ke musu wahala, kowa da wayarsa hannu ko an shiga kalle kallen televista. Amma mu mutanenmu kullum cikin zumunci da hira ake yi, in ba a bada labaran rediyo ba ma ai ka san zaman...    less
      • January 24, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad Sannu da kokari
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Rabiatu SK Mashi's post.
    January 24, 2021
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Rufewa:
    Tun daga 1933 har zuwa yau ina kalubalantar duk wani mai bayyananniyar hujja wadda za ta fifita wata kafar isar da sakon gwamnati wacce ta shallake radiyo, ko ma wacce kafa ce mu zube ta a faifai mu gani idan...  more
    Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
    Rufewa:
    Tun daga 1933 har zuwa yau ina kalubalantar duk wani mai bayyananniyar hujja wadda za ta fifita wata kafar isar da sakon gwamnati wacce ta shallake radiyo, ko ma wacce kafa ce mu zube ta a faifai mu gani idan akwai riba. Ba domin hujjojina sun...  moreRufewa:
    Tun daga 1933 har zuwa yau ina kalubalantar duk wani mai bayyananniyar hujja wadda za ta fifita wata...    
    • 37 people like this
    • View all 65 comments
    • shaheedah muhammad
      Jibrin Adamu Rano Abu na gaba da nake so ku kai hankalinku kai. A cikin ku ai akwai wacce ta samu nasarar zama zakarar BBC Hikayata ta bana. Shin ta murya Maryam ta zagaya duniya kowa ya gan ta ko kuwa ta bidiyo na talabijin da wayoyi?
      • January 24, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Maryamerh Abdul Arewa dai arewa dai, arewa kuma me alaqanta da sakon Gwamnati? Duk kallonka da arewa, yaushe ka ga sun sako sakon Gwamnati? Tambaya ta Allah da annabi kenan. Da kake maganar cancer, kafin cancer ta kama mutum biyu, ciwon ido ta kama mutum goma. Me zaka...  moreArewa dai arewa dai, arewa kuma me alaqanta da sakon Gwamnati? Duk kallonka da arewa, yaushe ka ga sun sako sakon Gwamnati? Tambaya ta Allah da annabi kenan. Da kake maganar cancer, kafin cancer ta kama mutum biyu, ciwon ido ta kama mutum goma. Me zaka ce da wannan? Ko kwana zamu yi a nan, ina tabbatar maka bazan gaji da baka hujja kan hujja akan rediyo ta fi talbijin tura sakon Gwamnati ba, sannan ba zan...    
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad \uD83E\uDD23\uD83D\uDE02
      • January 24, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ibrahim Adam Dan Sarauta Madallah
      • January 24, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ummyter Abdallah Chai! Hikima
      • January 25, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Kabir Layuza's post.
    January 18, 2021
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    GABATARWA

    Yabo da godiya sun tabbata ga Al'alimu masani wanda ya umarce mu da neman ilimi. Tsira da aminci su ƙara tabbata ga Annabinmu da ya rayu cikin ba mu ilimi da umartarmu mu nemi ilimi.
    ...  more
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    GABATARWA

    Yabo da godiya sun tabbata ga Al'alimu masani wanda ya umarce mu da neman ilimi. Tsira da aminci su ƙara tabbata ga Annabinmu da ya rayu cikin ba mu ilimi da umartarmu mu nemi ilimi.
    Alƙalai masu ilimi da aiki cikin ilimi, ƴan uwa masu ...  moreGABATARWA

    Yabo da godiya sun tabbata ga Al'alimu masani wanda ya umarce mu da neman ilimi. Tsira da aminci su ƙara tabbata ga Annabinmu da ya rayu cikin ba mu ilimi da umartarmu mu nemi ilimi.
    Alƙalai masu ilimi da...    less
    • 24 people like this
    • View all 20 comments
    • shaheedah muhammad
      Zainab Abdullahi Madallah da wannan yabo naki Malama Kabir Layuza  muna tare da ke
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Kabir Layuza Ina godiya sis Shazee
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Kabir Layuza Allah ya bamu ilimin da zai amfanemu
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ama Kabir Jamu muje ƙawalliya romon jaɓa
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ni,imatu Muhammad \uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70\uD83E\uDD70
      • January 18, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Kabir Layuza's post.
    January 18, 2021
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Kammalawa

    Na ja na tsaya, domin cika umarnin Mahukunta ba don gazawar hujja ba. Amma ko da haka na san Alkalai masu ilimi sun gama gamsuwa ba bayanaina.
    Allah ya sadamu da alkairinsa ameen.
    • 23 people like this
    • View all 24 comments
    • shaheedah muhammad
      Kabir Layuza Amin ya rabbi
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ama Kabir Haƙiƙa kin kawo hujjoji ƙwarara fatan alƙalai zasu yi kyakkyawan duba a kansu
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Aisha Aliyu Insha Allahu sun ma gamsu yar uwa
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ni,imatu Muhammad Gaskia ne
      • January 18, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ummyter Abdallah Hahaha, hhhhh
      • January 18, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Kabir Layuza's post.
    January 18, 2021
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Hujja ta huɗu

    Da yawa marasa lafiya za ku ga suna gudun ganin likitan da ya yi karatu a wata ƙasa, musamman ƙasashen da suka shahara wurin raunin karatu. Kun sani na sani, likitocin yanzu ba kowa ba ne ya san abinda yake ba,...  more
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Hujja ta huɗu

    Da yawa marasa lafiya za ku ga suna gudun ganin likitan da ya yi karatu a wata ƙasa, musamman ƙasashen da suka shahara wurin raunin karatu. Kun sani na sani, likitocin yanzu ba kowa ba ne ya san abinda yake ba, musamman waɗanda suka...  moreHujja ta huɗu

    Da yawa marasa lafiya za ku ga suna gudun ganin likitan da ya yi karatu a wata ƙasa, musamman ƙasashen da suka shahara wurin raunin karatu. Kun sani na sani, likitocin yanzu ba kowa ba ne ya san abinda yake ba, musamman waɗanda suka fita waje. Saboda mafi rinjayen masu fita ƙasashen ƙetare karatu yaran...    less
    • 20 people like this
    • View all 39 comments
    • shaheedah muhammad
      Kabir Layuza Kashh ina ma za ki bar jan zancen da kika san gaibu ne
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ama Kabir Wannan haka yake gimbiya Kabir Layuza   domin bazaki taɓa ganin ɗan talaka a ƙasashe ƙetare ba sai dai yayan masu hannu da shuni wanda su kuma ba karatun suke baiwa mahimmanci ba sai dai kwalin
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Kabir Layuza Kwalin da kwalin ashana ya fishi muhimmanci, tunda wancan kwalin da aka sameshi ta hanyar gangan tsaf zai kai mutum cikin jahannama
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Aisha Aliyu Sufa yayan masu kuɗi ba karatu yake kaisu kasashen waje ba kawai holewa ce ke kaisu sannan su taho da kwalin da baya da maraba dana cire, wai sun kammala karatu Allah Ya kyaura
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ni,imatu Muhammad Masha Allah, nayaba sosaii
      • January 18, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Kabir Layuza's post.
    January 18, 2021
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Hujja ta biyu

    Duk ɗan ƙasa na gari a na buƙatar ya zama mai kishin ƙasarsa da a'lummar cikinta. Mafi yawan mutanen da ke tura y'ay'ansu ƙetare karatu za ka samu aƙidarsu ta raina makarantu da malaman ƙasarsu ne, da an...  more
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Hujja ta biyu

    Duk ɗan ƙasa na gari a na buƙatar ya zama mai kishin ƙasarsa da a'lummar cikinta. Mafi yawan mutanen da ke tura y'ay'ansu ƙetare karatu za ka samu aƙidarsu ta raina makarantu da malaman ƙasarsu ne, da an yi magana ka ji yana...  moreHujja ta biyu

    Duk ɗan ƙasa na gari a na buƙatar ya zama mai kishin ƙasarsa da a'lummar cikinta. Mafi yawan mutanen da ke tura y'ay'ansu ƙetare karatu za ka samu aƙidarsu ta raina makarantu da malaman ƙasarsu ne, da an yi magana ka ji yana faɗin, har wane ilimi ake samu a cikin ƙasar nan da zan bar...    less
    • 23 people like this
    • View all 22 comments
    • shaheedah muhammad
      Jamal Datti Ko shakka babu
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Zainab Abdullahi Hakika ko domin ya amfanar da ƙasar sa kuwa
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Kabir Layuza Lah kinji fa batunki alawiyya.
      Yanzu duk kokarin da likitocin gwamnati ke yi a kan yan Kasa ba'a gani? Lalle kuna ja a kan gaibu
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ama Kabir Hakika haka wannan zancen naki yake domin muma fa babu abinda aka fimu muddin zamu zage damtse
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Aisha Aliyu Kwarai kuwa ai mai kishin kasar sa shi yake kareta a dukkan wani yanayi.
      • January 18, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Kabir Layuza's post.
    January 18, 2021
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Hujja Ta Farko:

    Zan fara duba da umarnin da musulunci ya ba mu, na fita neman ilimi ko da bayan duniya ne. To amma akwai fuskar da addini yazo mana da maslaha da barin abinda aikata shi zai haifar da ɓaraka ko da kuwa halali...  more
    Kabir Layuza → MARUBUTA:
    Hujja Ta Farko:

    Zan fara duba da umarnin da musulunci ya ba mu, na fita neman ilimi ko da bayan duniya ne. To amma akwai fuskar da addini yazo mana da maslaha da barin abinda aikata shi zai haifar da ɓaraka ko da kuwa halali ne. Tabbas fita neman...  moreHujja Ta Farko:

    Zan fara duba da umarnin da musulunci ya ba mu, na fita neman ilimi ko da bayan duniya ne. To amma akwai fuskar da addini yazo mana da maslaha da barin abinda aikata shi zai haifar da ɓaraka ko da kuwa halali ne. Tabbas fita neman ilimi ƙasashen ƙetare na ɓata tarbiyar yara fiye da zato, a lokacin da yaro ko yarinya ke ganin babu mai kwaɓar sa, babu mai nuna masa hanyar kirki, sai tunaninsa ya fara juyewa irin na abokansa, wanda cikin abokan nan aka haɗa masu ɗabi'u kala-kala. In ka shekara dari...    less
    • 24 people like this
    • View all 22 comments
    • shaheedah muhammad
      Jamal Datti Ai ko anan kika tsaya wallahi ni dai na yarda da cewar karatu a ƙasata yafi zuwa karshen masu jajayen kunnuwa
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ameerah Souleymane Sam babu kamshin gaskiya a zancenki Nafisa
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ameerah Souleymane Ta ya ma zaki hada yaron da ake kwaɓa da wanda ba'a kwaɓa
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Ama Kabir Ko shakka babu ilimin a ƙasata ya fi na fita waje neman ilimi bare tantama
      • January 17, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Aisha Aliyu Nifa banga amfanin fita waje karatu ba banda barnatar da dukiya, wanda kuma Annabin mu, Annabi Muhammadu S. A. W ya yi hani da hakan, domin duk wani irin karatu da kashen wajen ke taƙama da su muma muna dasu babu abinda zasu nuna mana
      • January 18, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.)'s post.
    January 5, 2021
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA: Kammalawa Da wannan gamsassun hujjojin nake fatan Alƙalai za...  
    • 21 people like this
    • View all 17 comments
    • shaheedah muhammad
      Mubarak A kamba Madallah da Abubakar assadiq
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Sarauniya Mangu Maa dallah da Sadeq, muma masu biye da ku mun gamsu da hujjujinka kwarara.\n\nFatan NASARA
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Sarauniya Mangu Alkalanmu masu adalci, fatan zaku dubi hujjujin dan uwanku, wanda ya kawo maku haske a akan rashin ko in kula...  
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) Muna gidiya da wannan sharhi naki Malamar ta Allah Ya bar zumunci
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Zainab Abdullahi Masha Allah da yaron kirki haƙiƙa hujjojinka ba A'i har bita masu iya fiddawa
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.)'s post.
    January 5, 2021
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
    Hujja ta uku

    Rashin kishinka, ka maida gidanka tamkar kasuwa wannan ya shiga wannan ya fita, abokinka na da damar shiga gidanka kowane lokaci, ya riski iyalinka a cikin kintsi ko akasin haka, lokacin...  more
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
    Hujja ta uku

    Rashin kishinka, ka maida gidanka tamkar kasuwa wannan ya shiga wannan ya fita, abokinka na da damar shiga gidanka kowane lokaci, ya riski iyalinka a cikin kintsi ko akasin haka, lokacin sheɗan zai rinƙa ƙawata mai halittar matarka,...  moreHujja ta uku

    Rashin kishinka, ka maida gidanka tamkar kasuwa wannan ya shiga wannan ya fita, abokinka na da damar shiga gidanka kowane lokaci, ya riski iyalinka a cikin kintsi ko akasin haka, lokacin sheɗan zai rinƙa ƙawata mai halittar matarka, daga nan sai ya fara bin duk hanyar da ya san zai nemeta, Ita kuma zuciyarta da rauni, daman tun a fari ba ka zaɓi ma'abociyar...    less
    • 21 people like this
    • View all 13 comments
    • shaheedah muhammad
      Ama Kabir Tabbas
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Amina Auwal Gaskiya ne
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Jamal Datti Ko shakka babu rashin kishin kaine wallahi wannan
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Mubarak A kamba Masha Allah dakai ɗan uwa
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Zainab Abdullahi Ai shi yasa idan aka ce mata suna da kishi bana ganin laifin su wallahi saboda irin haka.
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.)'s post.
    January 5, 2021
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
    Hujja ta biyu

    Gazawarka ya kai ɗan uwa a Shimfiɗa, lalura ta sa ba ka iya biya mata buƙatar aure, kuma kayi sakaci da neman magani, shin ita dutse ce? In ta kai maƙura sai ta fara nuna maka ka nemi...  more
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
    Hujja ta biyu

    Gazawarka ya kai ɗan uwa a Shimfiɗa, lalura ta sa ba ka iya biya mata buƙatar aure, kuma kayi sakaci da neman magani, shin ita dutse ce? In ta kai maƙura sai ta fara nuna maka ka nemi magani kan lalurarka, don ba ta gamsuwa, girman...  moreHujja ta biyu

    Gazawarka ya kai ɗan uwa a Shimfiɗa, lalura ta sa ba ka iya biya mata buƙatar aure, kuma kayi sakaci da neman magani, shin ita dutse ce? In ta kai maƙura sai ta fara...    
    • 19 people like this
    • View all 15 comments
    • shaheedah muhammad
      Amina Auwal Wanan haka yake
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      shaheedah muhammad Gsky ne kam
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Aisha Aliyu \uD83D\uDE0D
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Mubarak A kamba Wallahi kuwa gazawar miji na taka mahimmiyar rawa, Allah dai Ya kyauta
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Sarauniya Mangu Tabbas \uD83E\uDD23\uD83D\uDE02
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.)'s post.
    January 5, 2021
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
    Hujja ta farko

    Manzon Allah (S. A. W) ya ce, “Ku auri mace don abubuwa guda uku, addininta, nasabarta, kyawunta ko dukiyarta, a ƙarshe sai yai mana nuni da auren ma'abociyar addini, don me ba za ka auri...  more
    Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
    Hujja ta farko

    Manzon Allah (S. A. W) ya ce, “Ku auri mace don abubuwa guda uku, addininta, nasabarta, kyawunta ko dukiyarta, a ƙarshe sai yai mana nuni da auren ma'abociyar addini, don me ba za ka auri ma'abociyar addinin ba?”
    Babu yanda za ai mace...  moreHujja ta farko

    Manzon Allah (S. A. W) ya ce, “Ku auri mace don abubuwa guda uku, addininta, nasabarta, kyawunta ko dukiyarta, a ƙarshe sai yai mana nuni da auren ma'abociyar addini, don me ba za ka auri ma'abociyar addinin ba?”
    Babu yanda za ai mace mai addini duk rintsin rayuwa ta...    less
    • 19 people like this
    • View all 16 comments
    • shaheedah muhammad
      Deleted Member Tabbas wannan magana taka haka ta ke,dalilin da ya ke janyo mutuwar aure kenan da kuma Janyo tabarbarewar tarbiya.
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Jamal Datti Sallahu alai wassalam, hakika wannan hujja ta burgeni matuƙa duba da hadisin da ka kawo
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Aisha Aliyu Ba shakka
      • January 5, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Zainab Abdullahi S.A.W. ko anan ka tsaya ka canci yabo wallahi
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Sarauniya Mangu (S. A. W)
      • January 6, 2021
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Maryam Umar's post.
    January 1, 2021
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Hujja Ta Farko:
    Tabbas kika auri tsoho kin gama samun kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa. Tazarar da ke tsakanin talaka da mai kudi kamar sararin samaniya da k'asa ne. Wutsiyar rakumi ta yi nesa da k'asa. Ki ci...  more
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Hujja Ta Farko:
    Tabbas kika auri tsoho kin gama samun kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa. Tazarar da ke tsakanin talaka da mai kudi kamar sararin samaniya da k'asa ne. Wutsiyar rakumi ta yi nesa da k'asa. Ki ci ki kwanta a bi ki da tambayar hajiya me...  moreHujja Ta Farko:
    Tabbas kika auri tsoho kin gama samun kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa. Tazarar da ke tsakanin talaka da mai kudi kamar sararin samaniya da k'asa ne. Wutsiyar rakumi ta yi nesa da k'asa. Ki ci ki kwanta a bi ki da tambayar hajiya me za a dafa? Da Dare Alhaji ya shigo da kazarsa da madara mai sanyi, safiya ta waye ya shinshina miki naira a hanci tare da tambayar tikitin wace kasa kike so? A bata miki rai ki kalli gabanki ga gwal halaliyanki, kudu fankacecen...    less
    • 28 people like this
    • View all 57 comments
    • shaheedah muhammad
      Zarah B. B. Madallah
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rukayya Ibrahim lawal Tabbas kuwa, ai auren arziƙi yafi na tsiya, domin a cikinsa zaki samu kwanciyar hnkl da jin daɗi
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rukayya Ibrahim lawal Ina amfanin auren saurayi talaka, ya zo ya ɓata maki rai a banza watakila ma ya barki da yunwa ga kuma bacın rai
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rukayya Ibrahim lawal Amma inda kuɗi komai zai miki zai zo da sauƙi
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Pharty BB To Annabi yace a guji talauci wa zai zo talauci?\n\nKo kun manta da wannan addu'a Allahumma inni as'aluka ilman nafi'a wa ruzƙhan ɗayyiba.\nCewa yayi kudi mai amfani ba talauci ba.\nTo taya mutum zai so talauci abinda yake hana rayuwar ɗan Adam cigaba.
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Maryam Umar's post.
    January 1, 2021
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Gabatarwa:
    Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Masu girma alkalai, jagorori, abokan fafatawa, masu bibiya, ina nema mana amincin Allah. Sunana Maryam Umar wakiliyar Nagarta writers.
    Hakika auren mai kudi dattijo ya fi...  more
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Gabatarwa:
    Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Masu girma alkalai, jagorori, abokan fafatawa, masu bibiya, ina nema mana amincin Allah. Sunana Maryam Umar wakiliyar Nagarta writers.
    Hakika auren mai kudi dattijo ya fi dacewa da mace fiye da auren...  moreGabatarwa:
    Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Masu girma alkalai, jagorori, abokan fafatawa, masu bibiya, ina nema mana amincin Allah. Sunana Maryam Umar wakiliyar Nagarta writers.
    Hakika auren mai kudi dattijo ya fi dacewa da mace fiye da auren matashi mara kwabo.
    Aure!
    Wannan kalma ce da takan girgiza kowanne dan Adam ta tsirar da wani tsiro a can tsakiyar tsokar da ke tsakanin kirji.
    Wasu kan fada idonsu da kwalli(arziki) wasu kuwa rashin sa'a ke...    less
    • 27 people like this
    • View all 45 comments
    • shaheedah muhammad
      faridat sweery Tabbas
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Oum Nass masha Allah, madallah da gabatarwa mai armashi maryam umar
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Zarah B. B. Masha Allah, sannu da ƙokari.
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rukayya Ibrahim lawal Masha'allah ja muje nagartacciya
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Pharty BB Sannu da ƙoƙari Maryama.\nGabatarwa yayi
      • January 2, 2021
      • -
      • 3 like this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Maryam Umar's post.
    January 1, 2021
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Kammalawa:
    Kudi masu mayar da kurma mai ji su mayar da makaho mai gani. Ke ba iya nan ba sukan mayar da tsoho yaro iya adadin shekarun da kike son ganinsa. Mai kudi, iccen kabari kowa ka hau ba zai taso ba.
    Wane makahon...  more
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Kammalawa:
    Kudi masu mayar da kurma mai ji su mayar da makaho mai gani. Ke ba iya nan ba sukan mayar da tsoho yaro iya adadin shekarun da kike son ganinsa. Mai kudi, iccen kabari kowa ka hau ba zai taso ba.
    Wane makahon tunanin zai sa ki zabi bakin ciki...  moreKammalawa:
    Kudi masu mayar da kurma mai ji su mayar da makaho mai gani....    
    • 27 people like this
    • View all 50 comments
    • shaheedah muhammad
      Zarah B. B. Madallah da nagartattu.
      • January 2, 2021
      • -
      • 3 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Munayshat Kwarai na gamsu da wannan hujja 100%
      • January 2, 2021
      • -
      • 3 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rukayya Ibrahim lawal Masha'allah! Kin gama zance nagartacciya, ai wadannan hujjojin naki bako tan tama a cikinsu
      • January 2, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Pharty BB Tabbas maganganun ki dutse ne. Mun gamsu mun yarda mun amince auren tsoho mai kuɗi yafi marar saurayi marar kwaɓo.\n\nYo Annabi ma ya lissafo cikin abubuwan da ake dubawa in za'a yi aure ciki har da ARZIKI. To yar uwa ina zaki da kayan taƙaici (Talauci).
      • January 2, 2021
      • -
      • 3 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Maryam Umar Amin oo
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
  • shaheedah muhammad
    shaheedah muhammad liked Maryam Umar's post.
    January 1, 2021
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Hujja Ta Biyu:
    Duk abinda babba ya hango, yaro ko ya hau dutsen dala ba zai hango ba. Kamala da hangen nesa na dattijo ko kusa ba za a hada da na saurayi ba, balle an hada da kudi maganin zaman duniya. Yarinta da karkataccen...  more
    Maryam Umar → MARUBUTA:
    Hujja Ta Biyu:
    Duk abinda babba ya hango, yaro ko ya hau dutsen dala ba zai hango ba. Kamala da hangen nesa na dattijo ko kusa ba za a hada da na saurayi ba, balle an hada da kudi maganin zaman duniya. Yarinta da karkataccen ra’ayi irin na...  moreHujja Ta Biyu:
    Duk abinda babba ya hango, yaro ko ya hau dutsen dala ba zai hango ba. Kamala da hangen nesa na dattijo ko kusa ba za a hada da na saurayi ba, balle an hada da kudi maganin zaman duniya. Yarinta da karkataccen ra’ayi irin na ‘ya mace idan ta auri dattijo, uzuri yake mata, ba kamar saurayi da ke jin kanshi na yawo sararin samaniya ba. Tafiyar biri a rairai yaro ba zai iya ba!
    Shirme,...    less
    • 20 people like this
    • View all 40 comments
    • shaheedah muhammad
      Fatima Umar Kowa dasu yake ado
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Oum Nass Tabbas auren dattijo ƙarshen jin daɗi ne, ko da iya hujjar nan aka tsaya saƙon ya isa inda ya kamata ya je.
      • January 2, 2021
      • -
      • 2 like this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Zarah B. B. Auren dattijo ya fi daɗi gaskiya, sun iya kulawa da mace suna tarairayarta.
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Rukayya Ibrahim lawal Tabbas kuwa, ai ko kusa babu Hadin kifi da kaska, ina za'a haɗa hankalin dattijo da saurayin zamani?
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
    • shaheedah muhammad
      Pharty BB Da kin auri saurayi marar kwabo an ci wata ɗaya da aure Gara ya ƙare sai ki ji an fara jin tace nace. Daga nan babu ke babu kwanciyar hankali balle jin daɗin aure ko cin daɗi. Tuni kina yarinya zaki fara kwamatsewa ki tsofe.\n\nAmma mai akwai fa ai...  moreDa kin auri saurayi marar kwabo an ci wata ɗaya da aure Gara ya ƙare sai ki ji an fara jin tace nace. Daga nan babu ke babu kwanciyar hankali balle jin daɗin aure ko cin daɗi. Tuni kina yarinya zaki fara kwamatsewa ki tsofe.\n\nAmma mai akwai fa ai ke da babu kunyi hannun riga domin tun kafin Gara ya ƙare ya sayo ya jibga miki, babu batun maigida babu abu kaza babu kaza. Sai kin zaɓa kin dafa ko a dafa a kawo miki.  
      • January 2, 2021
      • -
      • 1 likes this
      • -
      • Report
View More
Loading ...

About

Personal Information

  • Sunan Farko shaheedah
  • Jinsi Mace
  • Ranar Haihuwa April 9, 1999
  • Relationship Status In a Relationship
  • Takaitaccen Bayani sunana shaheedah masoyiya Kuma kanwar Amrah ❤️

Contact Address

  • Sunar Unguwa 👍 [map]
  • Sunan Gari kano state
  • Karamar Hukuma fagge
  • Sunar Jaha Kano
  • Sunar Kasa Nigeria
© 2022 Bakandamiya About Terms Privacy Subscription Earn Money Advertise Contact
  • Facebook
  • Twitter
  • Linkedin
  • Youtube
  • Pinterest
  • Instagram