Assalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke... moreAssalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke gabatarwa.
Yau ma in Sha Allah muna tare da baƙuwarmu don haka ku biyo mu cikin shirin.
Assalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke... moreAssalamu alaikum. Barkanmu da yau barkanmu da sake saɗuwa wannan lokacin a cikin shirin Baƙon Mako. Shiri ne dake zaƙulo manyan-manyan Marubuta domin tattaunawa dasu duk ranar talata wanda ni Maryam Haruna da abokiyar aikina Hauwa'u Muhammad ke gabatarwa.
Yau ma in Sha Allah muna tare da baƙuwarmu don haka ku biyo mu cikin shirin.
A Nijeriya, radiyo ta samu a shekarar 1933 da wani fasali na yada ayyukan da manufofin Turawan Mulki. 'RDS' ko 'Radio Diffusion Service' shi ne farkon abinda ya samar da gidajen radiyo... moreRabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Gabatarwa.
A Nijeriya, radiyo ta samu a shekarar 1933 da wani fasali na yada ayyukan da manufofin Turawan Mulki. 'RDS' ko 'Radio Diffusion Service' shi ne farkon abinda ya samar da gidajen radiyo sama da 200 yau a Nijeriya.
Zan... moreGabatarwa.
A Nijeriya, radiyo ta samu a shekarar 1933 da wani fasali na yada ayyukan da manufofin Turawan Mulki. 'RDS' ko 'Radio Diffusion Service' shi ne farkon abinda ya samar da gidajen radiyo sama da 200 yau a Nijeriya.
Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Hujja Ta Farko:
Bahaushe ya ce mutane su ne kasuwa ba tarin rumfuna ba! A kiyasi na baya-baya da aka yi an gano cewar a daukacin mutane masu bibiyar labarai a kowace kafa, idan aka raba su gida goma, bakwai suna amfani... moreRabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Hujja Ta Farko:
Bahaushe ya ce mutane su ne kasuwa ba tarin rumfuna ba! A kiyasi na baya-baya da aka yi an gano cewar a daukacin mutane masu bibiyar labarai a kowace kafa, idan aka raba su gida goma, bakwai suna amfani da radiyo ne a Nijeriya. Yayin da... moreHujja Ta Farko:
Bahaushe ya ce mutane su ne kasuwa ba tarin rumfuna ba! A kiyasi na baya-baya da aka yi an gano cewar a daukacin mutane masu bibiyar labarai a kowace kafa, idan aka raba su gida goma, bakwai suna amfani da radiyo ne a Nijeriya. Yayin da gwamnati ta zo da wasu sababbin tsare-tsarenta wadanda take son su karade ko'ina, idan ta yi amfani da gidajen radiyo to mutane bakwai cikin goma da ke bibiyar labarai za su riski wannan sabon tsari, idan... less
Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Hujja Ta Biyu:
Sakonnin gwamnati suna isa ga al'umma ta hanyar nishadantarwa, ko ilmantarwa da makamantan haka, to idan ana son a sami duk wadannan sai an garzaya zuwa ga shirye-shiryen da ake yi a gidajen radiyo.... moreRabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Hujja Ta Biyu:
Sakonnin gwamnati suna isa ga al'umma ta hanyar nishadantarwa, ko ilmantarwa da makamantan haka, to idan ana son a sami duk wadannan sai an garzaya zuwa ga shirye-shiryen da ake yi a gidajen radiyo. Misali a gidajen radiyo ne ake... moreHujja Ta Biyu:
Sakonnin gwamnati suna isa ga al'umma ta hanyar nishadantarwa, ko ilmantarwa da makamantan haka, to idan ana son a sami duk wadannan sai an garzaya zuwa ga shirye-shiryen da ake yi a gidajen radiyo. Misali a gidajen radiyo ne ake samun wasannin kwaikwayo wadanda kacokan gwamnati ce ke daukar nauyinsa domin isar da wani sako na musamman wanda zai amfani al'umma, kamar wasanni domin kawo karshen cutar foliyo ko tarin fuka ko zazzabin maleriya, uwa-uba kuma kariya daga kamuwa da... less
Jibrin Adamu RanoNa fahimci kin tsani talabijin, da alamu shi ya sa ba kya kallonta. Shi kuwa hukunci ba a yankewa bisa ra'ayi, abin da ka gani kake iya ɗorarwa.
WASAN KWAIKWAYO.
Ai daga sunan kawai kin san cikar fahimtarsa sai an kalla a talabijin, ba wai ji a rediyo... moreNa fahimci kin tsani talabijin, da alamu shi ya sa ba kya kallonta. Shi kuwa hukunci ba a yankewa bisa ra'ayi, abin da ka gani kake iya ɗorarwa.
WASAN KWAIKWAYO.
Ai daga sunan kawai kin san cikar fahimtarsa sai an kalla a talabijin, ba wai ji a rediyo ba. Wannan shi ya sa ita kanta gwamnatin a talabijin take ƙarfafa saka shi, don a can ne za a faɗaku ba rediyo ba.
Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Hujja Ta Uku:
A shekarar 2004 zuwa 2005 al'ummar garuruwan Agbowo da Orogun da ke jihar Oyo sun fuskanci matsaloli na mummunar ambaliyar ruwa. Gwamnati ta yi ta kokarin shawo kan matsalar, ta kuma zage dantse wajen... moreRabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Hujja Ta Uku:
A shekarar 2004 zuwa 2005 al'ummar garuruwan Agbowo da Orogun da ke jihar Oyo sun fuskanci matsaloli na mummunar ambaliyar ruwa. Gwamnati ta yi ta kokarin shawo kan matsalar, ta kuma zage dantse wajen yin shirye-shirye na fadakarwa da... moreHujja Ta Uku:
A shekarar 2004 zuwa 2005 al'ummar garuruwan Agbowo da Orogun da ke jihar Oyo sun fuskanci matsaloli na mummunar ambaliyar ruwa. Gwamnati ta yi ta kokarin shawo kan matsalar, ta kuma zage dantse wajen yin shirye-shirye na fadakarwa da wayar da kai ga al'umma domin su fahimci illar da ke cikin toshe magudanan ruwa. A duba fa, gwamnati ba ta yi amfani da sojoji ko 'yan sanda ko wata hotiho wai ita talbijin ba, amma... less
Jibrin Adamu RanoKun bar bugun jaki, kun ɓige da bugun taiki. Ni fa abu ɗaya na ce, in da a ce gwamnati bata yi amfani da talabijin wajen nuna ainahin abin da ya faru ba, da babu wanda iya jin maganganun da kunne zai saka ya yarda kai tsaye.
Bayan na ga sanarwar a... moreKun bar bugun jaki, kun ɓige da bugun taiki. Ni fa abu ɗaya na ce, in da a ce gwamnati bata yi amfani da talabijin wajen nuna ainahin abin da ya faru ba, da babu wanda iya jin maganganun da kunne zai saka ya yarda kai tsaye.
Bayan na ga sanarwar a talabijin na ji babu daɗi sosai, har da safe nake ba wa abokaina labarin abin da na gani gwanin ban tausayi. To kamar yadda na faɗa wa abokaina, haka duk masu talabijin za su faɗa wa abokanan su na karkara da kuke da'awar cewa ba su da talabijin ko lantarkin da za su gani. less
Jibrin Adamu RanoNi fa magana ɗaya na yi, na ce muku na san lokacin da wannan matsalar ta faru.
Ban manta ba ina gida a zaune ina kallon talabijin na ga ana ta nuna irin ta'adin da ruwa ya yi musu.
Idan a rediyo za a faɗa, wa ye ma zai gane ainahin buƙatar taimakon da... moreNi fa magana ɗaya na yi, na ce muku na san lokacin da wannan matsalar ta faru.
Ban manta ba ina gida a zaune ina kallon talabijin na ga ana ta nuna irin ta'adin da ruwa ya yi musu.
Idan a rediyo za a faɗa, wa ye ma zai gane ainahin buƙatar taimakon da suke yi? Ai gani a talabijin ne ya jawo aka tausaya musu sosai suka samu wannan gudummawar.
Washegari da safe kuwa cikin alhini nake labarta wa abokaina irin asarar da waɗanda ambaliyar ta shaf. To idan ba ku sani ba ku sani, kamar yadda na ba wa abokaina labari, haka duk mai talabijin ɗin da ya kalla ya gamsu da gaske ne zai faɗa wa wanda bai kalla ba har zuwa kan 'yan karkarar da kuka ta haƙilon ba su da talabijin. less
Ai yanzu ci gaba ya zo, babu wani gidan talabijin da ba su da manhaja ta waya, wacce za ka sauke ka riƙa kallon labaransu. Ni ina da manhajar Arewa 24 wanda da shi na kalli Maryam Umar taku a tattaunawar da aka yi da ita ta ZOOM... moreAmrah (Takwarar 'ya ta)
Ai yanzu ci gaba ya zo, babu wani gidan talabijin da ba su da manhaja ta waya, wacce za ka sauke ka riƙa kallon labaransu. Ni ina da manhajar Arewa 24 wanda da shi na kalli Maryam Umar taku a tattaunawar da aka yi da ita ta ZOOM a arewa.
Don haka batun wai a ɗauke wuta kana kallo duk bai taso ba, ki dai sake wata makamar, wannan makamar ta ki ganyen iska kawai kika riƙe, kina sake masa nauyi faɗowa za ki yi.
Maryamerh AbdulKana yi kaman baka san tattalin arzikin najeriya ta yi qasa ba. Wa yake da datar kalle kalle a waya bayan ga sauki? Ana ta abinci ko ana ta data? Wai ni ko malam Jibrilla ko dai Gwamnatin nan ta masu kudi ne kawai da kake ta nanata telbijin, waya da... moreKana yi kaman baka san tattalin arzikin najeriya ta yi qasa ba. Wa yake da datar kalle kalle a waya bayan ga sauki? Ana ta abinci ko ana ta data? Wai ni ko malam Jibrilla ko dai Gwamnatin nan ta masu kudi ne kawai da kake ta nanata telbijin, waya da abubuwan da ba kan gado.
Da kake cewa masu talbijin ne suka gani kuma suka isar da sako ko suka bada labari, wannan magana taka karya ce, sanin kanka ne masu bada labarin da suka ji a gidan rediyo sun rinjayi masu badawa don sun gani a telbijin. Yoo yawanci masu kallon talbijin ‘yan birni ne da hira tsakaninsu ke musu wahala, kowa da wayarsa hannu ko an shiga kalle kallen televista. Amma mu mutanenmu kullum cikin zumunci da hira ake yi, in ba a bada labaran rediyo ba ma ai ka san zaman... less
Rabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Rufewa:
Tun daga 1933 har zuwa yau ina kalubalantar duk wani mai bayyananniyar hujja wadda za ta fifita wata kafar isar da sakon gwamnati wacce ta shallake radiyo, ko ma wacce kafa ce mu zube ta a faifai mu gani idan... moreRabiatu SK Mashi → MARUBUTA:
Rufewa:
Tun daga 1933 har zuwa yau ina kalubalantar duk wani mai bayyananniyar hujja wadda za ta fifita wata kafar isar da sakon gwamnati wacce ta shallake radiyo, ko ma wacce kafa ce mu zube ta a faifai mu gani idan akwai riba. Ba domin hujjojina sun... moreRufewa:
Tun daga 1933 har zuwa yau ina kalubalantar duk wani mai bayyananniyar hujja wadda za ta fifita wata...
Jibrin Adamu Rano
Abu na gaba da nake so ku kai hankalinku kai. A cikin ku ai akwai wacce ta samu nasarar zama zakarar BBC Hikayata ta bana. Shin ta murya Maryam ta zagaya duniya kowa ya gan ta ko kuwa ta bidiyo na talabijin da wayoyi?
Maryamerh AbdulArewa dai arewa dai, arewa kuma me alaqanta da sakon Gwamnati? Duk kallonka da arewa, yaushe ka ga sun sako sakon Gwamnati? Tambaya ta Allah da annabi kenan. Da kake maganar cancer, kafin cancer ta kama mutum biyu, ciwon ido ta kama mutum goma. Me zaka... moreArewa dai arewa dai, arewa kuma me alaqanta da sakon Gwamnati? Duk kallonka da arewa, yaushe ka ga sun sako sakon Gwamnati? Tambaya ta Allah da annabi kenan. Da kake maganar cancer, kafin cancer ta kama mutum biyu, ciwon ido ta kama mutum goma. Me zaka ce da wannan? Ko kwana zamu yi a nan, ina tabbatar maka bazan gaji da baka hujja kan hujja akan rediyo ta fi talbijin tura sakon Gwamnati ba, sannan ba zan...
Yabo da godiya sun tabbata ga Al'alimu masani wanda ya umarce mu da neman ilimi. Tsira da aminci su ƙara tabbata ga Annabinmu da ya rayu cikin ba mu ilimi da umartarmu mu nemi ilimi.
... moreKabir Layuza → MARUBUTA:
GABATARWA
Yabo da godiya sun tabbata ga Al'alimu masani wanda ya umarce mu da neman ilimi. Tsira da aminci su ƙara tabbata ga Annabinmu da ya rayu cikin ba mu ilimi da umartarmu mu nemi ilimi.
Alƙalai masu ilimi da aiki cikin ilimi, ƴan uwa masu ... moreGABATARWA
Yabo da godiya sun tabbata ga Al'alimu masani wanda ya umarce mu da neman ilimi. Tsira da aminci su ƙara tabbata ga Annabinmu da ya rayu cikin ba mu ilimi da umartarmu mu nemi ilimi.
Alƙalai masu ilimi da... less
Na ja na tsaya, domin cika umarnin Mahukunta ba don gazawar hujja ba. Amma ko da haka na san Alkalai masu ilimi sun gama gamsuwa ba bayanaina.
Allah ya sadamu da alkairinsa ameen.
Da yawa marasa lafiya za ku ga suna gudun ganin likitan da ya yi karatu a wata ƙasa, musamman ƙasashen da suka shahara wurin raunin karatu. Kun sani na sani, likitocin yanzu ba kowa ba ne ya san abinda yake ba,... moreKabir Layuza → MARUBUTA:
Hujja ta huɗu
Da yawa marasa lafiya za ku ga suna gudun ganin likitan da ya yi karatu a wata ƙasa, musamman ƙasashen da suka shahara wurin raunin karatu. Kun sani na sani, likitocin yanzu ba kowa ba ne ya san abinda yake ba, musamman waɗanda suka... moreHujja ta huɗu
Da yawa marasa lafiya za ku ga suna gudun ganin likitan da ya yi karatu a wata ƙasa, musamman ƙasashen da suka shahara wurin raunin karatu. Kun sani na sani, likitocin yanzu ba kowa ba ne ya san abinda yake ba, musamman waɗanda suka fita waje. Saboda mafi rinjayen masu fita ƙasashen ƙetare karatu yaran... less
Ama Kabir
Wannan haka yake gimbiya Kabir Layuza domin bazaki taɓa ganin ɗan talaka a ƙasashe ƙetare ba sai dai yayan masu hannu da shuni wanda su kuma ba karatun suke baiwa mahimmanci ba sai dai kwalin
Aisha Aliyu
Sufa yayan masu kuɗi ba karatu yake kaisu kasashen waje ba kawai holewa ce ke kaisu sannan su taho da kwalin da baya da maraba dana cire, wai sun kammala karatu Allah Ya kyaura
Duk ɗan ƙasa na gari a na buƙatar ya zama mai kishin ƙasarsa da a'lummar cikinta. Mafi yawan mutanen da ke tura y'ay'ansu ƙetare karatu za ka samu aƙidarsu ta raina makarantu da malaman ƙasarsu ne, da an... moreKabir Layuza → MARUBUTA:
Hujja ta biyu
Duk ɗan ƙasa na gari a na buƙatar ya zama mai kishin ƙasarsa da a'lummar cikinta. Mafi yawan mutanen da ke tura y'ay'ansu ƙetare karatu za ka samu aƙidarsu ta raina makarantu da malaman ƙasarsu ne, da an yi magana ka ji yana... moreHujja ta biyu
Duk ɗan ƙasa na gari a na buƙatar ya zama mai kishin ƙasarsa da a'lummar cikinta. Mafi yawan mutanen da ke tura y'ay'ansu ƙetare karatu za ka samu aƙidarsu ta raina makarantu da malaman ƙasarsu ne, da an yi magana ka ji yana faɗin, har wane ilimi ake samu a cikin ƙasar nan da zan bar... less
Zan fara duba da umarnin da musulunci ya ba mu, na fita neman ilimi ko da bayan duniya ne. To amma akwai fuskar da addini yazo mana da maslaha da barin abinda aikata shi zai haifar da ɓaraka ko da kuwa halali... moreKabir Layuza → MARUBUTA:
Hujja Ta Farko:
Zan fara duba da umarnin da musulunci ya ba mu, na fita neman ilimi ko da bayan duniya ne. To amma akwai fuskar da addini yazo mana da maslaha da barin abinda aikata shi zai haifar da ɓaraka ko da kuwa halali ne. Tabbas fita neman... moreHujja Ta Farko:
Zan fara duba da umarnin da musulunci ya ba mu, na fita neman ilimi ko da bayan duniya ne. To amma akwai fuskar da addini yazo mana da maslaha da barin abinda aikata shi zai haifar da ɓaraka ko da kuwa halali ne. Tabbas fita neman ilimi ƙasashen ƙetare na ɓata tarbiyar yara fiye da zato, a lokacin da yaro ko yarinya ke ganin babu mai kwaɓar sa, babu mai nuna masa hanyar kirki, sai tunaninsa ya fara juyewa irin na abokansa, wanda cikin abokan nan aka haɗa masu ɗabi'u kala-kala. In ka shekara dari... less
Aisha Aliyu
Nifa banga amfanin fita waje karatu ba banda barnatar da dukiya, wanda kuma Annabin mu, Annabi Muhammadu S. A. W ya yi hani da hakan, domin duk wani irin karatu da kashen wajen ke taƙama da su muma muna dasu babu abinda zasu nuna mana
Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
Hujja ta uku
Rashin kishinka, ka maida gidanka tamkar kasuwa wannan ya shiga wannan ya fita, abokinka na da damar shiga gidanka kowane lokaci, ya riski iyalinka a cikin kintsi ko akasin haka, lokacin... moreAbubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
Hujja ta uku
Rashin kishinka, ka maida gidanka tamkar kasuwa wannan ya shiga wannan ya fita, abokinka na da damar shiga gidanka kowane lokaci, ya riski iyalinka a cikin kintsi ko akasin haka, lokacin sheɗan zai rinƙa ƙawata mai halittar matarka,... moreHujja ta uku
Rashin kishinka, ka maida gidanka tamkar kasuwa wannan ya shiga wannan ya fita, abokinka na da damar shiga gidanka kowane lokaci, ya riski iyalinka a cikin kintsi ko akasin haka, lokacin sheɗan zai rinƙa ƙawata mai halittar matarka, daga nan sai ya fara bin duk hanyar da ya san zai nemeta, Ita kuma zuciyarta da rauni, daman tun a fari ba ka zaɓi ma'abociyar... less
Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
Hujja ta biyu
Gazawarka ya kai ɗan uwa a Shimfiɗa, lalura ta sa ba ka iya biya mata buƙatar aure, kuma kayi sakaci da neman magani, shin ita dutse ce? In ta kai maƙura sai ta fara nuna maka ka nemi... moreAbubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
Hujja ta biyu
Gazawarka ya kai ɗan uwa a Shimfiɗa, lalura ta sa ba ka iya biya mata buƙatar aure, kuma kayi sakaci da neman magani, shin ita dutse ce? In ta kai maƙura sai ta fara nuna maka ka nemi magani kan lalurarka, don ba ta gamsuwa, girman... moreHujja ta biyu
Gazawarka ya kai ɗan uwa a Shimfiɗa, lalura ta sa ba ka iya biya mata buƙatar aure, kuma kayi sakaci da neman magani, shin ita dutse ce? In ta kai maƙura sai ta fara...
Abubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
Hujja ta farko
Manzon Allah (S. A. W) ya ce, “Ku auri mace don abubuwa guda uku, addininta, nasabarta, kyawunta ko dukiyarta, a ƙarshe sai yai mana nuni da auren ma'abociyar addini, don me ba za ka auri... moreAbubakar Saleh (Zamani Writers Ass.) → MARUBUTA:
Hujja ta farko
Manzon Allah (S. A. W) ya ce, “Ku auri mace don abubuwa guda uku, addininta, nasabarta, kyawunta ko dukiyarta, a ƙarshe sai yai mana nuni da auren ma'abociyar addini, don me ba za ka auri ma'abociyar addinin ba?”
Babu yanda za ai mace... moreHujja ta farko
Manzon Allah (S. A. W) ya ce, “Ku auri mace don abubuwa guda uku, addininta, nasabarta, kyawunta ko dukiyarta, a ƙarshe sai yai mana nuni da auren ma'abociyar addini, don me ba za ka auri ma'abociyar addinin ba?”
Babu yanda za ai mace mai addini duk rintsin rayuwa ta... less
Maryam Umar → MARUBUTA:
Hujja Ta Farko:
Tabbas kika auri tsoho kin gama samun kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa. Tazarar da ke tsakanin talaka da mai kudi kamar sararin samaniya da k'asa ne. Wutsiyar rakumi ta yi nesa da k'asa. Ki ci... moreMaryam Umar → MARUBUTA:
Hujja Ta Farko:
Tabbas kika auri tsoho kin gama samun kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa. Tazarar da ke tsakanin talaka da mai kudi kamar sararin samaniya da k'asa ne. Wutsiyar rakumi ta yi nesa da k'asa. Ki ci ki kwanta a bi ki da tambayar hajiya me... moreHujja Ta Farko:
Tabbas kika auri tsoho kin gama samun kwanciyar hankali da jin dadin rayuwa. Tazarar da ke tsakanin talaka da mai kudi kamar sararin samaniya da k'asa ne. Wutsiyar rakumi ta yi nesa da k'asa. Ki ci ki kwanta a bi ki da tambayar hajiya me za a dafa? Da Dare Alhaji ya shigo da kazarsa da madara mai sanyi, safiya ta waye ya shinshina miki naira a hanci tare da tambayar tikitin wace kasa kike so? A bata miki rai ki kalli gabanki ga gwal halaliyanki, kudu fankacecen... less
Pharty BB
To Annabi yace a guji talauci wa zai zo talauci?\n\nKo kun manta da wannan addu'a Allahumma inni as'aluka ilman nafi'a wa ruzƙhan ɗayyiba.\nCewa yayi kudi mai amfani ba talauci ba.\nTo taya mutum zai so talauci abinda yake hana rayuwar ɗan Adam cigaba.
Maryam Umar → MARUBUTA:
Gabatarwa:
Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Masu girma alkalai, jagorori, abokan fafatawa, masu bibiya, ina nema mana amincin Allah. Sunana Maryam Umar wakiliyar Nagarta writers.
Hakika auren mai kudi dattijo ya fi... moreMaryam Umar → MARUBUTA:
Gabatarwa:
Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Masu girma alkalai, jagorori, abokan fafatawa, masu bibiya, ina nema mana amincin Allah. Sunana Maryam Umar wakiliyar Nagarta writers.
Hakika auren mai kudi dattijo ya fi dacewa da mace fiye da auren... moreGabatarwa:
Da sunan Allah mai rahma mai jin kai. Masu girma alkalai, jagorori, abokan fafatawa, masu bibiya, ina nema mana amincin Allah. Sunana Maryam Umar wakiliyar Nagarta writers.
Hakika auren mai kudi dattijo ya fi dacewa da mace fiye da auren matashi mara kwabo.
Aure!
Wannan kalma ce da takan girgiza kowanne dan Adam ta tsirar da wani tsiro a can tsakiyar tsokar da ke tsakanin kirji.
Wasu kan fada idonsu da kwalli(arziki) wasu kuwa rashin sa'a ke... less
Maryam Umar → MARUBUTA:
Kammalawa:
Kudi masu mayar da kurma mai ji su mayar da makaho mai gani. Ke ba iya nan ba sukan mayar da tsoho yaro iya adadin shekarun da kike son ganinsa. Mai kudi, iccen kabari kowa ka hau ba zai taso ba.
Wane makahon... moreMaryam Umar → MARUBUTA:
Kammalawa:
Kudi masu mayar da kurma mai ji su mayar da makaho mai gani. Ke ba iya nan ba sukan mayar da tsoho yaro iya adadin shekarun da kike son ganinsa. Mai kudi, iccen kabari kowa ka hau ba zai taso ba.
Wane makahon tunanin zai sa ki zabi bakin ciki... moreKammalawa:
Kudi masu mayar da kurma mai ji su mayar da makaho mai gani....
Pharty BB
Tabbas maganganun ki dutse ne. Mun gamsu mun yarda mun amince auren tsoho mai kuɗi yafi marar saurayi marar kwaɓo.\n\nYo Annabi ma ya lissafo cikin abubuwan da ake dubawa in za'a yi aure ciki har da ARZIKI. To yar uwa ina zaki da kayan taƙaici (Talauci).
Maryam Umar → MARUBUTA:
Hujja Ta Biyu:
Duk abinda babba ya hango, yaro ko ya hau dutsen dala ba zai hango ba. Kamala da hangen nesa na dattijo ko kusa ba za a hada da na saurayi ba, balle an hada da kudi maganin zaman duniya. Yarinta da karkataccen... moreMaryam Umar → MARUBUTA:
Hujja Ta Biyu:
Duk abinda babba ya hango, yaro ko ya hau dutsen dala ba zai hango ba. Kamala da hangen nesa na dattijo ko kusa ba za a hada da na saurayi ba, balle an hada da kudi maganin zaman duniya. Yarinta da karkataccen ra’ayi irin na... moreHujja Ta Biyu:
Duk abinda babba ya hango, yaro ko ya hau dutsen dala ba zai hango ba. Kamala da hangen nesa na dattijo ko kusa ba za a hada da na saurayi ba, balle an hada da kudi maganin zaman duniya. Yarinta da karkataccen ra’ayi irin na ‘ya mace idan ta auri dattijo, uzuri yake mata, ba kamar saurayi da ke jin kanshi na yawo sararin samaniya ba. Tafiyar biri a rairai yaro ba zai iya ba!
Shirme,... less
Pharty BBDa kin auri saurayi marar kwabo an ci wata ɗaya da aure Gara ya ƙare sai ki ji an fara jin tace nace. Daga nan babu ke babu kwanciyar hankali balle jin daɗin aure ko cin daɗi. Tuni kina yarinya zaki fara kwamatsewa ki tsofe.\n\nAmma mai akwai fa ai... moreDa kin auri saurayi marar kwabo an ci wata ɗaya da aure Gara ya ƙare sai ki ji an fara jin tace nace. Daga nan babu ke babu kwanciyar hankali balle jin daɗin aure ko cin daɗi. Tuni kina yarinya zaki fara kwamatsewa ki tsofe.\n\nAmma mai akwai fa ai ke da babu kunyi hannun riga domin tun kafin Gara ya ƙare ya sayo ya jibga miki, babu batun maigida babu abu kaza babu kaza. Sai kin zaɓa kin dafa ko a dafa a kawo miki.