Takutaha
Bikin Takutaha na daga cikin bukukuwan da ake gudanarwa a wasu biranen Hausawa, musamman a jihar Kano, arewa maso yammacin Najeriya. Ana gudanar da shi… Read More »Takutaha
Bikin Takutaha na daga cikin bukukuwan da ake gudanarwa a wasu biranen Hausawa, musamman a jihar Kano, arewa maso yammacin Najeriya. Ana gudanar da shi… Read More »Takutaha
Maulidi ya kasance ɗaya daga cikin manyan bukukuwa da Musulmi ke gudanarwa a duniya domin tunawa da haihuwar Annabi Muhammadu (SAW). Duk da kasancewar akwai… Read More »Maulidi
Takaba wata muhimmiyar al’ada ce mai cikakken tushe a cikin addinin Musulunci da kuma al’adun Hausawa da wasu ƙabilu. A Musulunci, an shimfiɗa takaba bisa… Read More »Takaba
Maƙabartar baki’a (baƙiyya) dake birnin Madinah Al-Munawwarah, maƙabarta ce mai albarka da ta shahara a faɗin duniya. Ana mata inkiya da Baƙi’ul Gharƙad, ko kuma… Read More »Baki’a
Sallar idi sunna ce mai karfi a kan kowanne namiji baligi da mai hankali, ba matafiyi ba, kuma abar so ce bisa yara maza da… Read More »Sallar idi
Zakatul fidr wato zakkar fidda kai sunnah ce mai karfi tana wajaba a kan kowanne musulmi babba da yaro mace dana miji ɗa ko bawa… Read More »Zakkar fid-da-kai
Bismillahir Rahmanir Rahim Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin talikai. Tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi Muhammad, da alayensa da sahabbansa baki daya.… Read More »Falalar hakuri
Ma’anar ittikafi: Ittikafi shine lizimtar masallaci don bautawa Allah Madaukakin Sarki. Hukuncinsa: Sunnah ne, ba ya wajaba sai ga wanda ya yi bakance akansa. Dalilin haka… Read More »Hukunce-hukuncen ittikafi
Bismillahi rahmanir Rahim Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah Mai Girma da daukaka. Salati da sallama su kara tabbata ga Manzon Allah, da… Read More »Kura-kuran masu azumi
Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin talikai. Tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi Muhammad da alayensa da sahabbansa, da wadanda suka biyo bayansu… Read More »Abubuwan da ke karya azumi
Godiya ta tabbata ga Allah Madaukakin Sarki, tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabi Muhammad, da alayensa da sahabbansa, da wadanda suka biyo bayansu… Read More »Falalar azumi
Azumin watan Ramadan na daga cikin ayyukan da Allah Ya wajabta wa bayinsa, kuma rukuni ne daga cikin rukunan Musulunci guda biyar, kamar yadda ya… Read More »Azumin watan Ramadan
Layya ita ce abinda ake yankawa na dabbobin ni’ima (rakumi da shanu da rago da akuya) ranar idin babbar sallah, don neman kusanci ga Allah… Read More »Layya
You cannot copy content of this page