Mojtaba Khamenei
Mojtaba Khamenei sabon jagoran addini kuma jagoran siyasa na Jamhuriyar Musulunci ta Iran ne wanda aka zaɓa a shekarar 2026… Read More »Mojtaba Khamenei
Mojtaba Khamenei sabon jagoran addini kuma jagoran siyasa na Jamhuriyar Musulunci ta Iran ne wanda aka zaɓa a shekarar 2026… Read More »Mojtaba Khamenei
Alireza Arafi ya zama ɗaya daga cikin muhimman mutane a tarihin siyasa da addini na Iran a wannan lokacin na… Read More »Ayatollah Alireza Arafi
Cikakken sunan Murtala Muhammed shi ne Murtala Ramat Muhammed. Shi ɗan asalin Kano ne, kuma ɗaya daga cikin manyan ƙusoshi… Read More »Murtala Muhammed
Idan aka ambaci sunan Nelson Mandela, ba a kallon sunan a matsayin suna daga jerin shuwagabannin siyasa na duniya kawai,… Read More »Nelson Mandela
Ibrahim Coomassie, shi ne babban da a wurin mahaifinsu, fitaccen malami, kuma dan kasuwa wato Malam Ahmadu Coomassie, wanda ya… Read More »Ibrahim Coomassie
Madubin mata a gwagwarmaya da siyasar Nigeria. An haifi Hajiya Gambo Sawaba a ranar Lahadi, 15 ga watan February na… Read More »Gambo Sawaba
Cikakken sunan Fela Kuti shi ne Olufela Olusegun Oludotun Ransome-Kuti. An haifi Fela a ranar Asabar 15-10-1938, a Abekuta ta… Read More »Fela Kuti
Kiki Mordi wata matashiya, haziƙa, ‘yar gwagwarmaya, jajirtacciya wacce yanayin rayuwa ya mayar da ita jaruma, wacce kuma ta samu… Read More »Kiki Mordi
An haifi Ibrahim Taiwo a shekarar 1940, a karamar hukumar Wushishi, ta jihar Niger da ke tarayyar Nigeria. (Bincikenmu bai… Read More »Ibrahim Taiwo
Donald Trump ɗaya ne daga cikin shahararrun ‘yan kasuwa, jaruman talabijin, kuma shugabannin siyasa na Amurka a ƙarni na 21.… Read More »Donald Trump
Kwame Nkrumah ɗaya ne daga cikin manyan jagororin Afirka da suka fi tasiri a ƙarni na ashirin, musamman a fagen… Read More »Kwame Nkrumah
An haifi Sa’idu Maidaji Sabon Birni a garin Tara ta sarkin kwanni, ita kuma Tara tana bin Sabon Birni ta… Read More »Sa’idu Maidaji Sabon Birni
Nicolás Maduro Moros ɗan siyasa ne a ƙasar Venezuela wanda ya shahara a duniya saboda jagorantar ƙasar cikin wani lokaci… Read More »Nicolás Maduro
A tarihin siyasar Afirka, sunaye kalilan ne ke bayyana ma’anar jajircewa, hazaƙa, da juriya kamar sunan Ellen Johnson Sirleaf. Mace… Read More »Ellen Johnson Sirleaf
Sheikh Dahiru Usman Bauchi fitaccen malamin addinin Musulunci daga Najeriya, wanda ya shahara sosai a fannin tafsirin Alƙur’ani, wa’azi, karantar… Read More »Dahiru Usman Bauchi
Dharmendra, wanda cikakken sunansa shi ne Dharmendra Kewal Krishan Deol, ɗaya ne daga cikin jarumai mafi shahara da tasiri a… Read More »Dharmendra Kewal
Samia Suluhu Hassan ita ce shugabar ƙasa ta Tanzania tun daga ranar 19 ga Maris, 2021, bayan rasuwar tsohon shugaban… Read More »Samia Suluhu Hassan
Malam Yakubu Mato, wanda aka fi sani da Malam Na Ta’ala, jarumi ne na shirin fina-finan Hausa a Najeriya. Ya… Read More »Malam Nata’ala
Paul Barthélemy Biya’a bi Mvondo shi ne ɗaya daga cikin fitattun shugabannin Afirka da suka fi shahara wajen daɗewa a… Read More »Paul Biya
Mawaƙi Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya auri abokiyar aikinsa wadda aka fi sani da Aisha Humaira… Read More »Dauda Kahutu Rarara
Netanyahu ya shiga rundunar sojin Isra’ila a shekarar 1967, inda daga baya ya shiga rundunar musamman da ta ceto jirgin… Read More »Benjamin Netanyahu
A ranar 19 ga Afrilu, 1939, aka haifi jagoran addini a birnin Mashhad, a lardin Khorasan wato sayyid Ali Ayatullah… Read More »Ayatollah Ali Khamenei
Alhaji Aminu Dantata hamshakin dan kasuwa ne ɗan Najeriya kuma mai taimakon jama’a wanda yana ɗaya daga cikin masu tallafawa… Read More »Aminu Alhassan Dantata
Farfesa Jibril Aminu, na ɗaya daga cikin fitattun haziƙan malaman jami’o’i kuma jajirtaccen ma’aikacin gwamnati wanda ya sadaukar da rayuwarsa… Read More »Jibril Aminu
An haifi Ngugi wa Thiong’o a ranar 5 ga watan Janairun shekarar 1938, a ƙauyen Limuru na ƙasar Kenya. Ngugi… Read More »Ngugi wa Thiong’o
An haifi Sheikh Dakta Ahmad Bamba a shekarar 1940, sannan ya taso a garin Alabar A.E.B ko Nguwan Gonjawa, a… Read More »Ahmad Bamba
Mabiya ɗarikar Katolika da yawa sun yi mamakin sanarwar Paparoma na farko daga Amirka, abin da aka daɗe ana dako… Read More »Paparoma Leo
Paparoma Francis shi ne Paparoma na 266, a jerin paparomomin da suka shugabanci kiristoci mabiya ɗarikar Katolika. Tun daga lokacin… Read More »Paparoma Francis
Dr. Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi, fitaccen malamin addinin Musulunci ne daga jihar Bauchin Nijeriya. Sanannen malamin ya yi fice wajen… Read More »Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi
Sheikh Ibrahim Ahmad Maqari ya kammala digirinsa na farko a Al-Azhar a shekarar 1999 sannan ya yi digirinsa na uku… Read More »Ibrahim Ahmad Maqari
Farfesa Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, shahararren malamin addinin Musulunci ne ɗan Najeriya, wanda ya ƙware a fannin ilimin Hadisi… Read More »Sani Umar Rijiyar Lemo
An haifi ɗan gwagwarmaya Herbert Macauley a birnin Legas, Najeriya, a ranar 14 ga Nuwamba, 1864. Mahaifinsa shi ne ya… Read More »Herbert Macaulay
Janar Abdulsalam Abubakar shi ne shugaban mulkin soja na takwas a Najeriya (bayan Ironsi, Gowon, Murtala, Obasanjo, Buhari, Babangida da… Read More »Abdulsalami Abubakar
An haifi Yakubu Gowon a ranar 19 ga Oktoba 1934. Shi ne shugaban ƙasa, shugaban gwamnatin mulkin soja na tarayyar… Read More »Yakubu Gowon
Ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan asalin Najeriya, Ademola Lookman ya kafa tarihi a fannin ƙwallon kafa, inda ya lashe kyautar… Read More »Lookman Ademola
An haifi Dr. Nnamdi Azikiwe a ranar 16 ga watan Nuwamba, shekara ta 1904. Dr. Azikiwe, wanda ake yi wa… Read More »Nnamdi Azikiwe
Shonekan dai lauya ne da kasar Ingila ta horar da shi, masanin masana’antu, kuma tsohon shugaban kuma Manajan Darakta na… Read More »Ernest Shonekan
Bashir Tofa, ko Bashir Othman Tofa, wanda aka fi sani da ɗan takarar jam’iyyar Republican Convention (NRC) a Najeriya wanda… Read More »Bashir Tofa
Alhaji Sir Ahmadu Bello Sardauna Sokoto basarake ne, malamin makaranta, kuma ɗan siyasa, mai kishin ƙasa da jama’arsa. Ya rayu… Read More »Ahmadu Bello
Ironsi shi ne kaftin ɗin soja na farko, manjo na farko, laftanal kanal na farko, kanal na farko, kuma birgediya… Read More »Agunyi Ironsi
An haifi Abubakar Tafawa Balewa a watan Disambar shekara ta alif dari tara da sha biyu (1912) a jihar Bauchi a wancan zamanin, a… Read More »Abubakar Tafawa Balewa
An haifi janar Sani Abacha ranar 20 ga watan Satumbar shekarar 1943 a cikin garin Kano. Janar Sani Abacha ne… Read More »Sani Abacha
Babangida mutum ne ɗan kishin ƙasa, jarumi, mai basira, hangen nesa, sannan kuma mai fasaha da kuma ƙwazo wajen aiki,… Read More »Ibrahim Babangida
An haifi Cif Jeremiah Obafemi Awolowo a ranar 6 ga Maris 1909, garin Ikenné da ke jihar Ogun, Najeriya. Ya… Read More »Obafemi Awolowo
An haifi Shagari a ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 1925 a wani kauye mai suna Shagari, kauyen da aka… Read More »Shehu Shagari
Muhammadu Buhari, wanda ‘yan ƙasa Najeriya ke yi wa laƙabi da ‘mai gaskiya’, haifaffen garin Daura ne da ke cikin… Read More »Muhammadu Buhari
An haifi hamshakin ɗan kasuwa Alhaji Aliko Dangote a ranar 10 ga Afrilu 1957 a cikin birnin Kano da ke… Read More »Aliko Dangote
An haifi Ghali Umar Na’Abba a Tundun Nufawa da ke cikin birnin Kano, a ranar 27 ga Satumba, 1958. Mahaifinsa… Read More »Ghali Umar Na’Abba
Cikakken sunan Olusegun Obasanjo shi ne Olusegun Mathew Okikiola Aremu Obasanjo. An haife shi a ranar 5 ga watan Maris… Read More »Olusegun Obasanjo
Bola Ahmed Tinubu na daga cikin fitattun ‘yan siyasa masu tasiri a tarihin Najeriya a wannan zamani. Ya shahara wajen… Read More »Bola Tinubu
An haife Sarki Sanusi na II a ranar 31 ga Yuli, 1961 ɗa ga Muhammad Aminu Sanusi da Saudatu Anduwa… Read More »Sunusi Lamido Sunusi
An haifi Dr. Goodluck Ebele Jonathan ranar 20 ga watan Nuwambar shekarar 1957 a garin Otueke na karamar hukumar Ogbia… Read More »Goodluck Jonathan
Farfesa Zaynab Alkali ta fito ne daga jahar Borno, kuma ita ce mace marubuciya ta farko daga Arewacin Nijeriya da… Read More »Zaynab Alkali
An haifi Malam Aminu Kano ne a gidan Malamai a shekarar 1920. Ya kuma yi karatu a Kwalejin nan ta… Read More »Malam Aminu Kano
Saratu Gidado (Daso) An haifi fitacciyar ‘yar wasan kwaikwayon Kannywood, Saratu Gidado da ake yi wa laƙabi da Daso, a… Read More »Saratu Gidado
Abubakar Imam ba baƙon suna ba ne a wurin mafi yawancin mutanen Arewacin Nijeriya. Dangane da adabin Hausa da adabin… Read More »Abubakar Imam
Rabilu Musa, wanda aka fi sani da Ibro ko ‘Ɗan Ibro’ shahararren ɗan wasan barkwanci ne kuma jarumin fim ne… Read More »Rabilu Musa Ibro
Matashin jarumin da ludayinsa ke kan dawo a masana’antar shirya fina-finai ta Hausa (Kannywood). Goggagen jarumi, mai ƙwarewa ta fannoni… Read More »Ali Nuhu
Alhaji Yusuf Maitama Sule, Ɗanmasanin Kano, malamin makaranta ne, ɗan siyasa sannan kuma basarake. Tabbas, Alhaji Yusuf Maimata Sule, Ɗanmasanin… Read More »Yusuf Maitama Sule
An haif Alhaji Aminu Ado Bayero ne a shekarar 1961, ya yi makarantar firamare a Kofar Kudu da ke Kano… Read More »Aminu Ado Bayero