Dahiru Usman Bauchi
Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi fitaccen malamin addinin Musulunci daga Najeriya, wanda ya shahara sosai a fannin tafsirin Alƙur’ani, wa’azi, karantar da fikihu, da jagoranci a… Ci gaba da karatu »Dahiru Usman Bauchi
Rukuni dake dauke da dubban maƙalun tarihi na mutane, abubuwa da kuma wurare
Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi fitaccen malamin addinin Musulunci daga Najeriya, wanda ya shahara sosai a fannin tafsirin Alƙur’ani, wa’azi, karantar da fikihu, da jagoranci a… Ci gaba da karatu »Dahiru Usman Bauchi
Dharmendra, wanda cikakken sunansa shi ne Dharmendra Kewal Krishan Deol, ɗaya ne daga cikin jarumai mafi shahara da tasiri a tarihin masana’antar fina-finan Indiya, wato… Ci gaba da karatu »Dharmendra Kewal
Samia Suluhu Hassan ita ce shugabar ƙasa ta Tanzania tun daga ranar 19 ga Maris, 2021, bayan rasuwar tsohon shugaban ƙasa John Pombe Magufuli. Ita… Ci gaba da karatu »Samia Suluhu Hassan
Malam Yakubu Mato, wanda aka fi sani da Malam Na Ta’ala, jarumi ne na shirin fina-finan Hausa a Najeriya. Ya shahara ne a cikin masana’antar… Ci gaba da karatu »Malam Nata’ala
Paul Barthélemy Biya’a bi Mvondo shi ne ɗaya daga cikin fitattun shugabannin Afirka da suka fi shahara wajen daɗewa a kan karagar mulki. Tun bayan… Ci gaba da karatu »Paul Biya
Ɗakin karatu wata matattara ce ta kayayyakin ilimi da bayanai musamman littattafai da aka tsara kuma aka sanya domin amfani ga jama’a ko wasu taƙamaiman… Ci gaba da karatu »Dakin karatu
Pager, ko kuma a kira ta da beeper ko bleeper, wata na’ura ce ta sadarwa marar amfani da zaren waya wacce ke karɓa da kuma… Ci gaba da karatu »Pager
Manchester United Football Club wata shahararriyar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ce da ke da hedikwata a birnin Manchester, da ke Yammacin Ingila, kuma tana daga cikin… Ci gaba da karatu »Manchester United
Real Madrid, wata shahararriyar ƙungiya ce ta ƙwallon ƙafa da ke birnin Madrid, babban birnin ƙasar Spain. Ana ɗaukar ta a matsayin ɗaya daga cikin… Ci gaba da karatu »Real Madrid
Maƙabartar baki’a (baƙiyya) dake birnin Madinah Al-Munawwarah, maƙabarta ce mai albarka da ta shahara a faɗin duniya. Ana mata inkiya da Baƙi’ul Gharƙad, ko kuma… Ci gaba da karatu »Baki’a
Mawaƙi Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya auri abokiyar aikinsa wadda aka fi sani da Aisha Humaira bayan shafe shekaru da dama… Ci gaba da karatu »Dauda Kahutu Rarara
Isra’ila ƙasa ce da ke a yankin Gabas ta Tsakiya wato (Middle East), a kan iyakar Asiya da Turai. Tana ɗaya daga cikin ƙasashe mafi… Ci gaba da karatu »Isra’ila
Netanyahu ya shiga rundunar sojin Isra’ila a shekarar 1967, inda daga baya ya shiga rundunar musamman da ta ceto jirgin sama da aka sace a… Ci gaba da karatu »Benjamin Netanyahu
A ranar 19 ga Afrilu, 1939, aka haifi wanda jagoran addini a birnin Mashhad, a lardin Khorasan wato sayyid Ali Ayatullah Khamenei, shi ne ɗa… Ci gaba da karatu »Ayatollah Ali Khamenei
Alhaji Aminu Dantata hamshakin dan kasuwa ne ɗan Najeriya kuma mai taimakon jama’a wanda yana ɗaya daga cikin masu tallafawa gidauniyar jihar Kano, gidauniyar bayar… Ci gaba da karatu »Aminu Alhassan Dantata
Auduga ɗaya ce cikin albarkatun gona masu wadatar fiber, wanda hakan ke nuna cewa ta ƙunshi nau’i daban-daban, masu tsayi na zaruruwa. Ana samun auduga… Ci gaba da karatu »Auduga
Kwakwa guda ce cikin muhimman amfanin gona da ke daidaita sosai da wurare masu zafi, wacce ta tabbatar da ƙashin bayan tattalin arzikin yankunan wurare masu zafi.… Ci gaba da karatu »Kwakwa
Isa Sanusi Bayero, wanda aka fi sani da Isa Pilot, ɗan gidan sarauta ne daga birnin Kano, a Arewacin Najeriya. Ɗa ne ga marigayi Sarkin… Ci gaba da karatu »Isah Pilot
Bramall Lane ɗaya ne daga cikin tsoffin filayen wasan ƙwallon ƙafa a duniya, tana da daɗɗen tarihi tun daga shekarun 1850. Asali, wurin ya kasance… Ci gaba da karatu »Bramall Lane
Farfesa Jibril Aminu, na ɗaya daga cikin fitattun haziƙan malaman jami’o’i kuma jajirtaccen ma’aikacin gwamnati wanda ya sadaukar da rayuwarsa kacokan ga cigaban ƙasa. Sanannen… Ci gaba da karatu »Jibril Aminu
FIFA ita ce hukumar kula da ƙwallon ƙafa ta duniya. Gajartuwar kalmar ‘FIFA’ a harshen Faransanci ne, tana nufin “Fédération Internationale de Football Association”. FIFA… Ci gaba da karatu »FIFA
Vatican ita ce ƙasa mafi ƙanƙanta a duniya. Wannan ƙasa ko kuma birni na Vatican ya kasance wani yanki ne na ƙasar Roma tun tsawon… Ci gaba da karatu »Vatican
An haife Ngugi wa Thiong’o a ranar 5 ga watan Janairun shekarar 1938, a ƙauyen Limuru na ƙasar Kenya. Ngugi wa Thiong’o fitaccen marubuci ne… Ci gaba da karatu »Ngugi wa Thiong’o
Cocin Roman Katolika da ke da hedkwata a fadar Vatican da Paparoma ke jagoranta, ita ce mafi girma a cikin dukkanin ɗariku na Kiristanci, mai… Ci gaba da karatu »Cocin Katolika
An haifi Sheikh Dakta Ahmad Bamba a shekarar 1940, sannan ya taso a garin Alabar A.E.B ko Nguwan Gonjawa, a Jihar Kumasi ta ƙasar Ghana. Mahaifinsa… Ci gaba da karatu »Ahmad Bamba
Mabiya ɗarikar Katolika da yawa sun yi mamakin sanarwar Paparoma na farko daga Amirka, abin da aka daɗe ana dako har an fara tunanin kamar… Ci gaba da karatu »Paparoma Leo
Paparoma Francis shi ne Paparoma na 266, a jerin paparomomin da suka shugabanci kiristoci mabiya ɗarikar Katolika. Tun daga lokacin da ya hau muƙamin baranda… Ci gaba da karatu »Paparoma Francis
Dr. Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi, fitaccen malamin addinin Musulunci ne daga jihar Bauchin Nijeriya. Sanannen malamin ya yi fice wajen tsayuwa kan koyarwar addini, tare… Ci gaba da karatu »Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi
An ƙirƙiro gasar Hikayata ta BBC Hausa a cikin watan Yulin 2016 don ba wa marubuta mata damar baje basirarsu a fagen rubutun ƙagaggun gajerun… Ci gaba da karatu »Gasar Hikayata ta BBC Hausa
Sheikh Ibrahim Ahmad Maqari ya kammala digirinsa na farko a Al-Azhar a shekarar 1999 sannan ya yi digirinsa na uku a Jami’ar Bayero Kano a… Ci gaba da karatu »Ibrahim Ahmad Maqari
Farfesa Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, shahararren malamin addinin Musulunci ne ɗan Najeriya, wanda ya ƙware a fannin ilimin Hadisi da Tafsirin Alƙur’ani mai girma.… Ci gaba da karatu »Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
An haifi ɗan gwagwarmaya Herbert Macauley a birnin Legas, Najeriya, a ranar 14 ga Nuwamba, 1864. Mahaifinsa shi ne ya kafa kuma ya shugabanci makarantar… Ci gaba da karatu »Herbert Macaulay
Janar Abdulsalam Abubakar shi ne shugaban mulkin soja na takwas a Najeriya (bayan Ironsi, Gowon, Murtala, Obasanjo, Buhari, Babangida da Abacha) tun bayan samun ‘yancin… Ci gaba da karatu »Abdulsalami Abubakar
Gowon, an haife shi a ranar 19 ga Oktoba 1934. Shi ne shugaban ƙasa, shugaban gwamnatin mulkin soja na tarayyar Najeriya daga 1966 zuwa 1975.… Ci gaba da karatu »Yakubu Gowon
Ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan asalin Najeriya, Ademola Lookman ya kafa tarihi a fannin ƙwallon kafa, inda ya lashe kyautar gwarzon ɗan wasan Afrika na… Ci gaba da karatu »Lookman Ademola
An haifi Dr. Nnamdi Azikiwe a ranar 16 ga watan Nuwamba, shekara ta 1904. Dr. Azikiwe, wanda ake yi wa laƙabi da “Zik of Africa”,… Ci gaba da karatu »Nnamdi Azikiwe
Shonekan dai lauya ne da kasar Ingila ta horar da shi, masanin masana’antu, kuma tsohon shugaban kuma Manajan Darakta na United African Company of Nigeria… Ci gaba da karatu »Ernest Shonekan
Bashir Tofa wanda aka fi sani da ɗan takarar jam’iyyar Republican Convention (NRC) a Najeriya wanda aka soke zaɓen da ya sha kayi na ranar… Ci gaba da karatu »Bashir Usman Tofa
Alhaji Sir Ahmadu Bello Sardauna Sokoto basarake ne, malamin makaranta, kuma ɗan siyasa, mai kishin ƙasa da jama’arsa. Ya rayu a ƙarƙashin mulkin mallakar Turawa… Ci gaba da karatu »Ahmadu Bello
Ironsi shi ne kaftin ɗin soja na farko, manjo na farko, laftanal kanal na farko, kanal na farko, kuma birgediya na farko ɗan Najeriya. Cikakken… Ci gaba da karatu »Agunyi Ironsi
An haifi Abubakar Tafawa Balewa a watan Disambar shekara ta alif dari tara da sha biyu (1912) a jihar Bauchi a wancan zamanin, a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya. Mahaifinsa,… Ci gaba da karatu »Abubakar Tafawa Balewa
An haifi janar Sani Abacha ranar 20 ga watan Satumbar shekarar 1943 a cikin garin Kano. Janar Sani Abacha ne sojan farko a tarihi da… Ci gaba da karatu »Sani Abacha
Babangida mutum ne ɗan kishin ƙasa, jarumi, mai basira, hangen nesa, sannan kuma mai fasaha da kuma ƙwazo wajen aiki, ya ba da gudunmawa mai… Ci gaba da karatu »Ibrahim Babangida
An haifi Cif Jeremiah Obafemi Awolowo a ranar 6 ga Maris 1909, garin Ikenné da ke jihar Ogun, Najeriya. Ya fito ne daga zuri’a mai… Ci gaba da karatu »Obafemi Awolowo
An haifi Shagari a ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 1925 a wani kauye mai suna Shagari, kauyen da aka ce kakansa, Ahmadu Rufa’i Shagari… Ci gaba da karatu »Shehu Shagari
Muhammadu Buhari, wanda ‘yan ƙasa Najeriya ke yi wa laƙabi da ‘mai gaskiya’, haifaffen garin Daura ne da ke cikin jihar Katsina. An haife shi… Ci gaba da karatu »Muhammadu Buhari
An haifi hamshakin ɗan kasuwa Alhaji Aliko Dangote a ranar 10 ga Afrilu 1957 a cikin birnin Kano da ke Arewacin Najeriya. Mahaifinsa shi ne… Ci gaba da karatu »Aliko Dangote
An haifi Ghali Umar Na’Abba a Tundun Nufawa da ke cikin birnin Kano, a ranar 27 ga Satumba, 1958. Mahaifinsa babban malami kuma ɗan kasuwa,… Ci gaba da karatu »Ghali Na’Abba
Cikakken sunan Obasanjo shi ne Olusegun Mathew Okikiola Aremu Obasanjo. An haife shi a ranar 5 ga watan Maris na shekarar 1937. Ya fito ne… Ci gaba da karatu »Olusegun Obasanjo
An haifi Bola Ahmed Tinubu a ranar 29 ga watan Maris a shekarar 1952 a birnin Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya. Bola Ahmed… Ci gaba da karatu »Bola Tinubu
An haif Alhaji Aminu Ado Bayero ne a shekarar 1961, ya yi makarantar firamare a Kofar Kudu da ke Kano Municipal; daga nan ne ya… Ci gaba da karatu »Aminu Ado Bayero
An haife Sarki Sanusi na II a ranar 31 ga Yuli, 1961 ɗa ga Muhammad Aminu Sanusi da Saudatu Anduwa Hussain. Sanusi ya fito ne… Ci gaba da karatu »Sunusi Lamido Sunusi
An haifi Dr. Goodluck Ebele Jonathan ranar 20 ga watan Nuwambar shekarar 1957 a garin Otueke na karamar hukumar Ogbia da ke a wancan lokacin… Ci gaba da karatu »Goodluck Jonathan
Farfesa Zaynab Alkali ta fito ne daga jahar Borno, kuma ita ce mace marubuciya ta farko daga Arewacin Nijeriya da ta fara samun shahara a… Ci gaba da karatu »Zaynab Alkali
An haifi Malam Aminu Kano ne a gidan Malamai a shekarar 1920. Ya kuma yi karatu a Kwalejin nan ta Katsina kafin ya tafi Landan… Ci gaba da karatu »Malam Aminu Kano
Saratu Gidado (Daso) An haifi fitacciyar ‘yar wasan kwaikwayon Kannywood, Saratu Gidado da ake yi wa laƙabi da Daso, a ranar 17 ga watan Janairu… Ci gaba da karatu »Saratu Gidado
Abubakar Imam ba baƙon suna ba ne a wurin mafi yawancin mutanen Arewacin Nijeriya. Dangane da adabin Hausa da adabin Arewacin Nijeriya, Alhaji Abubakar Imam… Ci gaba da karatu »Abubakar Imam
Rabilu Musa, wanda aka fi sani da Ibro ko ‘Ɗan Ibro’ shahararren ɗan wasan barkwanci ne kuma jarumin fim ne da aka taɓa yi a… Ci gaba da karatu »Rabilu Musa Ibro
Matashin jarumin da ludayinsa ke kan dawo a masana’antar shirya fina-finai ta Hausa (Kannywood). Goggagen jarumi, mai ƙwarewa ta fannoni da daban-daban na gudanar da… Ci gaba da karatu »Ali Nuhu
Gabatarwa Alhaji Yusuf Maitama Sule, Ɗanmasanin Kano, malamin makaranta ne, ɗan siyasa sannan kuma basarake. Tabbas, Alhaji Yusuf Maimata Sule, Ɗanmasanin Kano, ya bayar da… Ci gaba da karatu »Yusuf Maitama Sule (Danmasanin Kano)
‘Noma na duƙe tsohon ciniki, kowa ya zo duniya kai ya tarar.’ Wannan shi ne kirarin da Hausawa kan yi sana’ar noma. Noma wata tsohuwar… Ci gaba da karatu »Noma
Majalisar Ɗinkin Duniya wadda a turance ake kira da (United Nations), ko kuma a taƙaice (UN) ita ce babbar hukumar da ta haɗa ƙasashen duniya… Ci gaba da karatu »United Nations
You cannot copy content of this page